Kasar Rasha ta bayyana cewa matsalar da ta sa Iran ke jan kafa gaskiya ne domin Amurka ta sha karya alkawurranta a tattaunawar baya kan nukiliya.
Kasar Rasha ta bayyana cewa matsalar da ta sa Iran ke jan kafa gaskiya ne domin Amurka ta sha karya alkawurranta a tattaunawar baya kan nukiliya.
Mataimakin gwamnan jihar Yobe, Idi Gubana ya lara godewa Allah SWT bisa ni'imar da ya masa ta hanyar gina sababbin masallatai da daukar nauyin auren marayu.
Shahararren jarumin fina-finan Hausa, Umar Ascon wanda aka fi sani da Alhaji Lado Mai Barkono a cikin shirin Garwashi ya rasu a Kano bayan jinya mai tsawo.
Ministan tsaro, Christopher Musa ya roƙi ‘yan ƙasa kada su karaya kan ikon rundunar soji wajen fatattakar ‘yan ta’adda, yayin da gwamnati ke ƙara ƙarfafa tsaro
A labarin nan, za a ji yadda ƴan Najeriya suka yada jita-jitar cewa wadansu manyan ƴan siyasa a Najeriya suna shirin kara aure alhali labarin karya ne.
Hukumomin Iran sun tabbatar da mutuwar mutane 112 a wasu hare-haren da Amurka da Isra'ila suka kai Jamhuriyar ta Musulunci, wasu da dama sun jikkata.
Sanata Jimoh Ibrahim ya ce rikicin Gabas ta Tsakiya na iya zama dama ga Najeriya saboda karin kudin man fetur zai iya karfafa naira tare da rage karbar bashi
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh AbdulJabbar Nasiru Kabara ya y i zargin cewa ana yunkurin batar da wasu daga cikin takardun shari'arsa masu muhimmanci.
Shugaban rundunar sojojin kasar Iran ya sha alwashi kan nutsar da jirgin ruwan Iran da Amurka ta yi a cikin teku. Ya bayyana cewa dole ne za su dauki fansar hakan.
Farfesa Ibrahim Makari ya yi kira ga shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya taimaka ya saki Sheikh Sani Khalifa Zariya da aka kama kan yunkurin juyin mulki.
Biritaniya ta zargi Rasha da marawa Iran baya a yakin Amurka da Isra'ila. Minista Healey ya ce Putin na amfani da dabarun Ukraine don taimakon Iran.
Labarai
Samu kari