'Yan bindiga sun kashe makiyaya 3 a Barkin Ladi, Filato a hanyarsu ta komawa gida daga sauraron tafsiri. Kungiyar MACBAN ta zargi 'yan kabilar Berom.
'Yan bindiga sun kashe makiyaya 3 a Barkin Ladi, Filato a hanyarsu ta komawa gida daga sauraron tafsiri. Kungiyar MACBAN ta zargi 'yan kabilar Berom.
Kotun jihar Kano ta sassautawa Sheikh Ibrahim Abdullahi Isa Makwarari sharudan beli bayan shafe mako biyu ba tare da cika sharudan da aka kafa masa ba.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Kaduna ya kaddamar da aikin wani titi da jama'a suka dade suna fatan a yi masu na tsawon kusan shekaru 45.
Fadar shugaban Najeriya ta amince da cewa jihohi da kananan hukumomi ne ke da laifi wajen jefa miliyoyin yan Najeriya a kangin talauci musamman a karkara.
Dakarun Najeriya sun tattauna da sojojin Faransa domin bunkasa alaka a fannin tsaro da yaki da 'yan ta'adda. Kasashen sun yi alkawarin aiki tare da juna.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin ma'aikatan Najeriya sun fara cin gajiyar wani bangare na dokokin haraji da gwamnatin Bola Tinubu ta zo da su.
Gwamnan jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, ya bayyana cewa na kashe Musulmai 75 a jihar saboda kin amincewa da mummunar akidar da 'yan ta'adda suka zo da ita.
Majaliaar wakilai da ta Dattawa sun kafa kwamitocin da za su zauna au duba banbancin da aka samu a dokar zaben da aka yi wa garambawul a Najeriya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya tura bataliyar sojoji jihar Kwara domin hallaka 'yan ta'addan da suka kashe Musulmai sama da 1000 a wani kazamin hari.
'Yan bindiga sun kashe soja 1 da farar hula 5 a Zurak, Jihar Filato; mutane na tserewa daga Wase zuwa Kampani sakamakon tsoro da fargabar wasu karin hare-hare.
Labarai
Samu kari