An yada wasu bayanai masu cewa dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC a zaben 2027, Peter Obi, ya ce Yarbawa musulmai ba sa yin musulunci na gaskiya.
An yada wasu bayanai masu cewa dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC a zaben 2027, Peter Obi, ya ce Yarbawa musulmai ba sa yin musulunci na gaskiya.
Sheikh Ahmad Abubakar Gumi ya shigar da mijin wata mata 'yar Maroko kotu a Kaduna bisa zarginsa da bata masa suna, kera hatimin karya da sace matar
Yan bindiga sun sace matar sarkin Dabu a Kwara. Haka kuma suna neman naira miliyan 20 kan wata budurwa. Kungiyar KSDF ta buqaci gwamnati ta ceto su.
Atiku Abubakar ya ce zai dawo da tallafin mai da ya yi niyya ga ’yan Najeriya, yana zargin gwamnatin Tinubu da ci gaba da ba dillalan man fetur rangwamen haraji.
A labarin nan za a ji wasu yan bindiga sun kai hari wani yanki na jihar Kaduna da ke Arewa mas Yammacin Najeriya inda sukayi garkuwa da likita da wata baiwar Allah.
Kungiyar Amnesty International ta yi kira ga gwamnatin Najeriya da ta gaggauta ceto masu ibadar da aka sace daga wani masallaci da ke Jihar Neja.
Sanata Barau Jibrin ya yaba wa Sheikh Jingir, yana cewa manufarsa ita ce haɗin kan Najeriya, adalci da zaman lafiya, ba wai yi wa Tinubu kamfen ba.
Gbenga Olawepo-Hashim ya zargi Atiku Abubakar da kasancewa ɗaya daga cikin waɗanda suka fara goyon bayan cire tallafin man fetur, yana neman ya yi wa ‘yan Najeriya.
Farfesa Pat Utomi ya ce da Najeriya ta zama wata ƙasa da Umaru Musa Yar’Adua bai rasu ba, yana mai bayyana marigayin a matsayin ɗan kishin ƙasa na gaskiya.
Shigar da sunan Betta Edu da sauran mutane a majalisar kamfen din Bola Tinubu ya haddasa muhawara da korafi a tsakanin yan Najeriya da yan jam'iyyar APC.
Matatar Aliko Dangote ta faɗaɗa rabon man fetur kyauta zuwa jihohin Kano, Imo, Anambra da Nasarawa domin rage kuɗin sufuri da farashin mai a Najeriya.
Labarai
Samu kari