Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nemi majalisar dattawan Najeriya ta amince ya sake karbo rancen Dala miliyan 516.3 domin aikin gina titin Sakkawato zuwa Badagry
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nemi majalisar dattawan Najeriya ta amince ya sake karbo rancen Dala miliyan 516.3 domin aikin gina titin Sakkawato zuwa Badagry
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
A labarin nan, za a ji cewa wata kotun tarayya a Abuja ta yankewa tsohon Akanta Janar, Chukwunyere daurin shekaru 72 a gidan yari bayan kama shi da laifi.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya fadi alkawarin da Faransa ta yi wa kasar nan a kan tsaro bayan ya dawo daga kasar waje.
Hukumar kula da sufurin ruwa ta kasa (NIWA) ta yi martani kan rahotannin da ke cewa wasu 'yan bindiga sun nutse a cikin kogi a Sokoto bayan jirginsu ya yi hatsari.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Kano ta bayar sahihin bayani game da rashin ganin Gwamna Abba Kabir Yusuf a hawan Nasarawa da aka yi a Kano.
'Yan ta'addan Boko Haram sun tayar da wata gada mai muhimmanci a jihar Neja, lamarin da ya datse hanyoyin kasuwanci tsakanin Najeriya da jamhuriyar Benin.
Gwamnatin Shugaba Tinubu ta damƙa kwangilar gyara tashoshin jiragen ruwa na Apapa da Tin Can ga kamfanin aminin sa, Gilbert Chagoury, a kan dala biliyan 1.
Farashin man fetur ya kusa kai ₦1,400 a sassan Najeriya, lamarin da ya jefa 'yan kasuwa da masu ababen hawa cikin garari sakamakon tashin farashin danyen mai.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a wata coci da ke jihar Kwara. 'Yan bindigan sun sace masu ibada da dama yayin harin da suka kai.
Wani rahoto da hukumar NISO ta fitar ya nuna cewa fatan samun wadatacciyar wutar lantarki a Najeriya na kara samun koma baya cikin yan shekarun da suka shige.
Labarai
Samu kari