'Yan bindiga sun kashe mutane 50 a Tungan Dutse, da ke jihar Zamfara. Mazauna yankin sun ce an yi watsi da gargaɗin su kafin harin ya auku a cikin watan Ramadan.
'Yan bindiga sun kashe mutane 50 a Tungan Dutse, da ke jihar Zamfara. Mazauna yankin sun ce an yi watsi da gargaɗin su kafin harin ya auku a cikin watan Ramadan.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya roki kamfanin sadarwa su aamar da intanet mai karfi a makarantu da sauran cibiyoyin ilimi a fadin kasar nan.
Sanata Barau ya sanar da cewa Tinubu ya amince a kashe N19bn don sake fara aikin titin Kano–Gwarzo–Dayi; an saki kuɗin ne don kammala hanyar kilomita 100.
Fadar shugaban kasa ta bayyana irin addu'o'in da limamin masallacin kasa, Farfesa Luqman Zakariyah ya yi wa Bola Ahmed Tinubu bayan daura aure a Abuja.
Shugaba Tinubu da Gwamna Uba Sani sun gana a Villa bayan ɗaurin auren ƴaƴan Matawalle; ganawar ta zo ne bayan sako wasu masu ibada da aka sace a Kaduna.
Tsohuwar uwargidar shugaban kasa, Aiha Buhari da diyarta Hanan Buhari sun kai ziyarar bam girma ga Atiku Abubakar a masaukinsa a kasa mai tsarki.
Shugaba Tinubu ya halarci ɗaurin auren ƴaƴan Bello Matawalle 9 a Masallacin Ƙasa dake Abuja; Sanata Barau da Gwamna Abba Yusuf sun halarci daurin aurin.
Rundunar yan sanda ta tabbatar da cewa mutane sun kashe wani mai suna Isma'il Zafia bisa zarginsa da kisan karamin yaro a garin Keffi da ke jihar Nasarawa.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro (NSA), Nuhu Ribadu, ya aika da sakon gargadi ga yan siyasa. Ribadu ya gargade su kan tayar da hankali a lokacin zabe.
An yi rashi na tsohon shugaban jami'ar ATBU da ke jihar Bauchi. Farfesa Buba Bajoga ya yi bankwana da duniya ne a kasar Birtaniya. Ya ba da gudunmawa a harkar ilmi.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Kaduna. 'Yan bindigan sun sace wani babban limamin masallacin Juma'a yayin harin da suka kai.
Labarai
Samu kari