Kashim Shettima ya tashi daga Abuja zuwa Indiya domin wakiltar Tinubu a taron BRICS na 18, inda Nigeria za ta nemi ƙarfafa kasuwanci da zuba jari.
Kashim Shettima ya tashi daga Abuja zuwa Indiya domin wakiltar Tinubu a taron BRICS na 18, inda Nigeria za ta nemi ƙarfafa kasuwanci da zuba jari.
Sheikh Ahmad Abubakar Gumi ya shigar da mijin wata mata 'yar Maroko kotu a Kaduna bisa zarginsa da bata masa suna, kera hatimin karya da sace matar
A labarin nan, za a ji cewa gwamantin jihar Kano ta bayyana damuwa game da rasuwar yara akalla 50 bayan bullar cutar mashako a karamar hukuma 1 tal.
Gwamnatin Kano ta ayyana ranar 1 ga Satumba, 2026 a matsayin ranar hutu domin Takutaha Maulud, tare da kira ga jama'a su yi addu'ar zaman lafiya.
Kamfanin Milo ya tallafawa masu sana'ar shayi 2,000 Kano da Jos. Milo ya ba su tallafin ne domin inganta sana'arsu da kuma kara karfin dogaro da kai.
A labarin nan za a ji gwamna Nasir Idris na jihar Kebbi ya bayyana dalilin da ya sa ya bayar da umarnina kafa sashen kula da kiristoci a ma'aikatar addini ta Kebbi.
Gwamnatin Amurka ta dakatar da bayar da bizar shige da fice a duniya yayin da gwamnatin shugaba Donald Trump ke kara tsaurara dokokin shige da fice.
Gwamnan Benue, Hyacinth Alia ya ce haƙar ma’adinai ba bisa ƙa’ida ba a Kwande na ƙara rashin tsaro, tare da yin kira ga al’umma su kare filayensu.
Omoyele Sowore ya ce ya bukaci Rotimi Amaechi ya nemi afuwarsa bayan rikicin da ya barke tsakaninsu a taron kungiyar lauyoyin Najeriya da aka gudanar a Fatakwal.
A labarin nan za a ji cewa kudin da asusun FAAC ke raba wa tsakanin gwamnatin tarayya na jihohi da kananan hukumomi ya kai akalla Naira tiriliyan 47.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya yabawa Hausawa, yana mai cewa su manyan ginshikai ne wajen hadin kai da ci gaban Najeriya yayin bikin Ranar Hausa ta 2026.
Labarai
Samu kari