Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya zakulo limaman masallatan Juma'a 40, ya ba kowane sabuwar mota domin ci gaba da harkokin yada addinin musulunci.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya zakulo limaman masallatan Juma'a 40, ya ba kowane sabuwar mota domin ci gaba da harkokin yada addinin musulunci.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya roki kamfanin sadarwa su aamar da intanet mai karfi a makarantu da sauran cibiyoyin ilimi a fadin kasar nan.
Bayan tabbatar da an yi yunkurin juyin mulki a Najeriya, aka fara bankado bayanan abubuwan da bincike ya gano game da shirye-shiryen da masu hannu a lamarin suka yi.
Hukumomin Kano na nuna damuwa game da rufe hanyoyi yayin sallar Juma’a, suna mayar da hankali kan inganta zaman rayuwa da kare al’umma daga cikas.
Dan majalisar Amurka, Riley Moore ya yi gargadi kan masu neman a raba Najeriya. Ya ce zuwansa kasar ba shi da alaka da neman raba kasar ko ta wace hanya.
Majalisar koli ta Shari'ar Musulunci a Najeriya ta sake jaddada kira game da neman cire shugaban hukumar zabe, Farfesa Joash Amupitan daga hukumar INEC.
Rahotanni sun nuna cewa yan ta'addan da suka kashe musulmai sama da 100 a jihar Kwara sun yi amfani da masallaci, sun kashe duk wanda ya zo Sallah.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya isa jihar Kwara domin jaje da tattaunawa da hukumomi bayan kisan Musulmi kusan 200 da yan ta'adda suka yi.
Rahotanni sun bayyana yadda yan ta’adda suka aika wasiƙa ga al’ummar Nuru da Woro a Kwara, suna sanar da niyyarsu ta wa’azi kafin kai hari mai muni.
Manjo Janar Ijioma mai ritaya ya bukaci yan Najeriya da kada su yi tunanin sojojin Amurka za su fito filim yaki su tunkari yan bindiga, ya ce ba haka abin yake ba.
Shugaban karamar hukumar Kaiama a Kwara ya bayyana cewa masu bayar da bayanan sirri wa 'yan ta'adda sun taimaka wajen kisan gillar da aka yi wa Musulmai a Kwara
Labarai
Samu kari