Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nemi majalisar dattawan Najeriya ta amince ya sake karbo rancen Dala miliyan 516.3 domin aikin gina titin Sakkawato zuwa Badagry
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nemi majalisar dattawan Najeriya ta amince ya sake karbo rancen Dala miliyan 516.3 domin aikin gina titin Sakkawato zuwa Badagry
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ICPC ta gurfanar da Malam Nasir Ahmad El-Rufai a gaban kotu. ICPC ta gurfanar da shi ne kan wasu tuhume-tuhume.
Farashin man fetur ya yi tashin gwauron zabi a babban birnin tarayya Abuja. Litar man fetur ta karu kan yadda ake sayar da ita a gidajen mai da dama na Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an hukumar Hisbah da aka baza domin kula da tarbiyya a fadin Kano sun yi nasarar cafke asu shigar badala da sauran mugayen ayyuka.
Kwamishinan ilmi, kimiyya da fasaha na jihar Zamfara, Mallam Wadatau Madawaki, ya yi murabus daga kan mukaminsa kan shirin Gwamna Dauda na komawa APC.
Babban hamshakin attajiri kuma shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Aliko Dangote, ya bayyana cewa yakin Gabas ta Tsakiya, zai jefa 'yan Najeriya cikin matsala.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an yan sandan Kano sun gano wani shugaban yan ta'adda da ya kawo ziyarar Sallah karamar hukumar Bichi a jihar, an fafata.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Oyo ya bullo da hanyar rage wa talakawansa wahala saboda tsadar man fetur ma'aikata za su rika samun karin kudi duk wata.
Rundunar tsaron Najeriya ta tabbatar da cewa an jibge jirage marasa matuka da Amurka ta kawo domin yaki da 'yan ta'adda a jihar Bauchi da ke Arewacin Najeriya.
Hadiza Isma El-Rufai ta yi martani cikin barkwanci kan rahoton ƙarya da aka yaɗa na cewa ta rasu, inda ta ce Allah zai yi mata gata ba za ta mutu ba.
Labarai
Samu kari