Danyen mai ya kai $107 a duniya saboda yakin Iran. A Najeriya, man kalanzir ya kai N2,000 kuma fetur N1,400. Wannan tsadar na tsananta halin matsi ga jama'a.
Danyen mai ya kai $107 a duniya saboda yakin Iran. A Najeriya, man kalanzir ya kai N2,000 kuma fetur N1,400. Wannan tsadar na tsananta halin matsi ga jama'a.
Sheikh Ahmad Abubakar Gumi ya shigar da mijin wata mata 'yar Maroko kotu a Kaduna bisa zarginsa da bata masa suna, kera hatimin karya da sace matar
’Yan bindiga sun kashe Hakimin Galla, Alhaji Ahmed Yusuf, a Niger bayan ya yi musu gargadi, yayin da Gwamna Bago ya nemi a gurfanar da waɗanda suka aikata laifin.
Gwamnatin Tarayya ta kashe sama da N600bn wajen tallafa wa gidaje masu rauni sama da miliyan 10 cikin shekaru uku, in ji Minista Jin Lai, Bernard Doro.
Sarkin Daura ya nada Folashade Tinubu-Ojo Jakadiyar Kasar Hausa, yayin da Hannatu Musawa ta zama Mairamar Kasar Hausa a wani bikin gargajiya a Katsina.
Bello Matawalle ya kaddamar da kungiyar ‘Tinubu Again’ da nufin tara kuri’u sama da miliyan 20 domin Bola Tinubu da ’yan takarar APC a zaben 2027.
Jami'an tsaron Najeriya sun fatattaki ’yan bindiga da suka kai hari Sifawa a Sakkwato, inda aka ce an kashe wasu daga cikinsu tare da raunata sojoji biyu.
Tsohon sakataren gwamnatin Oyo, Abdul Waheed Olajide, ya rasu yana da shekaru? Iyalansa sun sanar da rasuwar, inda aka shirya jana’izarsa a Ibadan.
Atiku Abubakar ya ce yana fafatawa da wadanda ya kira barayi, tare da sake tabbatar da cewa zai dawo da tallafin man fetur idan ya lashe zaben 2027.
Gwamnatin Tarayya ta tarwatsa wani taron da aka shirya don damfarar kudaden da suka haura N50bn ta hanyar amfani da hukumar bogi ta "Made in Nigeria Project Office".
Jigon jam'iyyar ADC Usman Austin Okai ya ce masu samun kasa da N300,000 a Abuja na bukatar karin hanyoyin samun kudin shiga saboda tsadar rayuwa.
Labarai
Samu kari