Aminu Sa’ad Ungogo, wanda yake wakiltar mazabar Ungogo, da kuma Hon. Sarki Aliyu Daneji, wanda yake wakiltar mazabar Kano Municipal sun rasu a Kano ranar Laraba.
Aminu Sa’ad Ungogo, wanda yake wakiltar mazabar Ungogo, da kuma Hon. Sarki Aliyu Daneji, wanda yake wakiltar mazabar Kano Municipal sun rasu a Kano ranar Laraba.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta nuna rashin gamsuwarta kan kamun da hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa (EFCC) ta yi wa Aminu Waziri Tambuwal.
Fursunoni 16 sun tsere daga gidan gyaran hali na Keffi, an ce an sake kama bakwai daga cikin su, yayin da shugaban NCoS ya sha alwashin hukunta masu hannu a lamarin.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya fadawa tubabbun yan daba cewa gwamnatinsa a ahirye take ta gyara su zuwa mutanen kirki domin kawo karshen ayyukansu a Kano.
Gwamna Bassey Otu na Cross River ya aiwatar da N70,000 a matsayin mafi ƙarancin albashi ga ma’aikatan jihar, tare da shirin daga dajarar ma'aikatan wucin gadi.
Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a jihar Kaduna. Zanga-zangar ta barke ne bayan an zargi jami'an tsaro da kisan wani matashi a cikin birnin Kaduna.
Bayan cire tallafin mai, an ji cewa Gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta kashe sama da N50trn a manyan ayyuka, amma ‘yan Najeriya na korafin tsadar rayuwa.
Ana ta mayar da martani kan maganar tattaunawa da Bello Turji tsakanin malamai yayin daMurtala Bello Asada ya mayar da martani ga Sheikh Adam Muhammad Albaniy.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal, ya yi kalamai masu kaushi kan gwamnatin Shugaba Bola Tinubu. Ya ce ba zai iya aiki a cikinta ba.
A labarin nan, za a ji cewa wata ganawa a tsakanin Shugaban Amurka, Donald Trumo da Vladimir Putin na Rasha ya jawo an samu ragi a gangar danyen mai a duniya.
Labarai
Samu kari