Aminu Sa’ad Ungogo, wanda yake wakiltar mazabar Ungogo, da kuma Hon. Sarki Aliyu Daneji, wanda yake wakiltar mazabar Kano Municipal sun rasu a Kano ranar Laraba.
Aminu Sa’ad Ungogo, wanda yake wakiltar mazabar Ungogo, da kuma Hon. Sarki Aliyu Daneji, wanda yake wakiltar mazabar Kano Municipal sun rasu a Kano ranar Laraba.
Bayan faruwar hatsarin jirgin sama a kasar Ghana, Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero ya jajanta wa kasar Ghana da kuma iyalan wadanda suka rasa rayukansu.
Mataimakin mai horar da yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Shooting Stars ya fadi kuma ya mutu ana tsakiyar atisaye a filin wasan kwallon kafa a jihar Ogun.
NiMet ta yi hasashen ambaliya a Adamawa, Taraba da Benue saboda mamakon ruwan sama, ta bukaci mazauna da hukumomi su dauki matakan kare rayuka da dukiyoyi.
Boko Haram ta kai kazamin hari Borno, inda ta kashe sojoji, sace ɗaliba, ƙone gidaje, shaguna da motoci wanda ya tilasta mazauna Kirawa tsere wa zuwa Kamaru.
Hukumar da ke yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC ta tsare tsohon gwamnan Sokoto, Aminu Wiziri Tambuwal kan zargin cire Naira biliyan 180 ba bisa ka'ida ba.
Sanata Diket Plang ya zargi kungiyoyin waje da daukar nauyin hare-haren Bokkos, inda ya bukaci jami'an tsaro su tsaurara sa ido a kan iyakokin jihar Filato.
Majalisar Dattawan Najeriya ta bayyana batun kirkiro jihohi ba karamin abu ba ne amma za a bi dukkan sharuddan da doka ta tanada cikin gaskiya da adalci.
Daniel Bwala ya bayyana siffofi takwas da suka bambanta Shugaba Tinubu da sauran shugabanni, yana mai cewa irin wadannan halaye ne ke sa bai damu da 2027 ba.
Kungiyar NUP ta Arewa ta ce jihohi 4 daga 19 na Arewa ke biyan mafi ƙarancin fansho na N32,000, yayin da wasu ke biyan N3,000 zuwa N5,000 ga tsofaffin ma'aikata.
Labarai
Samu kari