Aminu Sa’ad Ungogo, wanda yake wakiltar mazabar Ungogo, da kuma Hon. Sarki Aliyu Daneji, wanda yake wakiltar mazabar Kano Municipal sun rasu a Kano ranar Laraba.
Aminu Sa’ad Ungogo, wanda yake wakiltar mazabar Ungogo, da kuma Hon. Sarki Aliyu Daneji, wanda yake wakiltar mazabar Kano Municipal sun rasu a Kano ranar Laraba.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya bukaci rundunar sojojin saman Najeriya da ta kara zafafa kai hare-hare kan 'yan ta'addan Boko Haram da ISWAP.
A labarin nan, za a ji yadda hukumar EFCC ta samu gano sabuwar dabarar 'yan siyasa na samun kafar wawashe kudin jama'a da zarar sun ci zabe kafin shiga ofis.
‘Yan sandan jihar Ogun sun kama mutum biyu dauke da kokon kan mutane uku a yankin Ijebu, lamarin da ya janyo tunawa da irin makamancin haka a baya.
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas ya bukaci al'umma su ajiye siyasa a gefe, su taimakawa mataimakin gwamna, Alhaji Aminu Alkali da addu'ar nemam lafiya.
Hadimin shugaban kasa, Abdulaziz Abdulaziz ya yi karin haske kan jita-jitar da ake yadawa kan cewa Shugaba Bola Tinubu yana fama da rashin lafiya.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun shirya harin kwanton bauna kan jami'an tsaro a jihar Zamfara. Harin ya jawo an hallaka masu samar da tsaro da fararen hula.
A labarin nan, za a ji yadda Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya yi sababbin nade nade a hukumomin da su ka jibinci sadarwa, NCC da USPF.
'Yan majalisar dokokin jihar Zamfara sun nuna rashin gamsuwarsu kan yadda Gwamna Dauda Lawal yake tafiyar da al'amuran tsaro. Sun bukaci a kawo dauki.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin Najeriya zagon kasa, EFCC ta wanke kanta daga zargin da ADC ta yi kan binciken 'yan adawa.
Labarai
Samu kari