Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Kotun tarayya ta tura sammaci ga ministan Abuja, Nyesom Wike da tsohon ɗan takarar gwamna a jihar Rivers, Tonye Cole ya shigar yana neman diyyar N40b kan bata suna.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar tsaron ƙasar nan ta samu nasarar raba wani mugun jagoran ɗan ta'adda da duniya. An kashe Kalamu a sumanen da aka kai jihar.
Lauya mai kare hakkin dan Adam a Najeriya, Femi Falana ya bayyana cewa dole a magance talauci da rashn tsaro kafin Najeriya ta magance juyin mulki a Afrika.
Tsohon hafsan sojoji, Tukur Buratai ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu kan saurin dakile yunkurin juyin mulki a Benin, ya kira matakin “gagarumin dabara”.
Rundunar 'yan sandan Najeriya a jihar Ondo ta sanar da cewa ta kama wani mai garkuwa da mutane yayin da ya ke shirin cire kudin fansa a wani shagon POS.
Abubakar Malami ya kwana a ofishin EFCC bayan tsawon tambayoyi kan binciken asusun banki 46 da ake zargin yana da alaka da su da wasu badakaloli a lokacin Buhari.
Rahotanni sun ce an hango fitaccen dan bindiga, Kachalla Bello Turji, tare da mayaka da dama a yankin Fadamar Kanwa na Sabon-Birni da ke jihar Sokoto.
Sarkin Daura zai yi wa Dauda Kahutu Rarara nadin sarautar Sarkin Wakar Kasar Hausa, lamarin da ya jawo ce-ce-ku-ce tsakanin masoya Buhari da magoya bayan mawakin.
Tsohon Gwamnan Ogun, Olusegun Osoba, ya bayyana dalilin da ya kawo ƙarshen tallafin aikin hajji da Umra, inda ya karkatar da kuɗin zuwa ilimi da kayan makarantu.
Labarai
Samu kari