Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Sheikh Ibrahim Aliyu Kaduna ya yi gargadi kan yadda mata suka rika fita da dan kamfai kan titi a taron APC a jihar Kano. Ya bukaci Abba Kabir Yusuf ya dauki mataki.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar dattawa tana shirin ganawa da Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu a kan kalaman da Donald Trump ya yi na kawo hari Najeriya.
Malamin Musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya ce watarana Musulmi zai shugabanci Amurka. Ya yi magana ne bayan nasarar Zohran Mamdani a New York.
Rundunar 'yan sanda ta ce an tura jami’ai 60,000 don samar da tsaro a zaben Anambra, tare da haramta motsin manyan mutane da kungiyoyin tsaro a ranar zaben.
Sojojin Operation Hadin Kai sun kashe ‘yan Boko Haram shida a Mallam Fatori, sun kwato bindigogi, jirage marasa matuka, da makamai yayin da suka dakile hari.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya nuna damuwa kan rasuwar tsohon NSA, kuma gwamnan Benue-Plateau, Janar Abdullahi Mohammed Adangba a jihar Kwara.
A wannan labari, za a ji yadda Abba Kyari, dakataccen dan sandan da hukumar NDLEA ke shari'a da shi ya tsaya kai da fata a kan cewa ba shi da wasu boyayyun kadarori.
Dan majalisar tarayya Jafaru Mohammad Ali Damisa ya tsira daga harin 'yan ta'adda da suka kai wa tawagarsa a hanyar Lumma–Babanna, Borgu, jihar Niger.
Wani rikici da ya barke tsakanin manoma da makiyaya a jihar Benue ya yi sanadiyyar mutuwar mutane 3. Har yanzu ana neman mutum daya da ba a same shi ba.
Limamin cocin INRI, Fasto Elijah Ayodele, ya gargadi Tinubu kada ya yi tafiya har Amurka ya roki Trump kan barazanar harin soja, yana cewa hakan zai rage kimarsa.
Labarai
Samu kari