An tabbatar da mutuwar babban hafsan sojojin kasar Libya, Laftanar Janar Mohammed al-Haddad ya rasa ransa a wani hatsarin jirgin sama a kasar Turkiyya.
An tabbatar da mutuwar babban hafsan sojojin kasar Libya, Laftanar Janar Mohammed al-Haddad ya rasa ransa a wani hatsarin jirgin sama a kasar Turkiyya.
Babbar kotun Abuja ta ba da belin tsohon Ministan Shari'a Abubakar Malami, inda aka sanya sharuda masu tsanani da kuma ranar ci gaba da shari'a a 2026.
Sheikh Musa Yusuf Assadus Sunnah ya kalubalanci wasu malamai kan zargin da ake yi masa na zama da Bello Turji, inda ya ce yana aikin ne don maslahar al’umma ne.
Yan Najeriya sun fara sayen litar fetur a kasa da N900 kwanaki kadan bayan Dangote ya yi wa yan kasuwa rangwamen N30 a rumbunan ajiya, NPCL ya bi sahu.
Jita-jitar shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ta dauki hankalin yan Najeriya a yan kwanakin nan, manyan mutane da yan siyasa sun karyata lamarin.
Hukumar NiMet ta yi gargadin ambaliyar ruwa a jihohin Kebbi da Neja a ranar Asabar. Hukumar ta shawarci mazauna jihohin su dauki matakan kare kansu da dukiyoyinsu.
Gwamnatin Katsina ta ce kashi 87% na kananan hukumomi sun samu tsaro, sai Faskari, Kankara da Matazu da ke cikin matsananciyar barazanar ’yan bindiga.
Rundunar yan sanda ta bayyana cewa daga karfe 12:00 na dare mai zuwa, ta haramta zirga zirga a kananan hukumomi hudu da za a gudanar da zaben cike gurbi a Kaduna.
Yayin da masana ke cewa tattalin arziki na samun tasgaro a Najeriya, Hukumar ta ce farashin kayayyakin ya ragu zuwa kashi 21.88 a watan Yuli 2025, daga 22.22%.
A labarin nan, za a ji yadda wasu bayin Allah guda 12 su ka rasa rayukansu a wani mummunan hadari da ya hada da babbar mota a Garun Mallam da ke Kano.
A labarin nan, za a ni cewa rundunar 'yan sandan Kano ta sanya wasu matakai da za su taimaka wajen tabbatar da zaben jihar a cikin kwanciyar hankali.
Labarai
Samu kari