An tabbatar da mutuwar babban hafsan sojojin kasar Libya, Laftanar Janar Mohammed al-Haddad ya rasa ransa a wani hatsarin jirgin sama a kasar Turkiyya.
An tabbatar da mutuwar babban hafsan sojojin kasar Libya, Laftanar Janar Mohammed al-Haddad ya rasa ransa a wani hatsarin jirgin sama a kasar Turkiyya.
Babbar kotun Abuja ta ba da belin tsohon Ministan Shari'a Abubakar Malami, inda aka sanya sharuda masu tsanani da kuma ranar ci gaba da shari'a a 2026.
Rahotanni daga rundunar sojin Najeriya sun nuna cewa an samu wata fashewa a dakin ajiya da je Barikin Ilese a jihar Ogun amma babu wanda ya rasa ransa.
Gwamna Bala Mohammed ya nada ɗan ƙasar China, Li Zhensheng matsayin mai ba shi shawa don jawo masu zuba jari, bunƙasa kasuwanci da gina ababen more rayuwa a Bauchi.
A labarin nan, za a ji yadda Naja'atu Muhammad, fitacciyar 'yar gwagwarmaya a Najeriya ta zargi gwamantin Bola Ahmed Tinubu da zalunci da tauye hakkin jama'a.
Kungiyar NLC ta bai wa gwamnati wa’adin kwanaki bakwai ta mayar da kudaden NSITF da ta karkatar, ta kuma gargaɗin shiga yajin aiki idan ba a dauki mataki ba.
Tsohon gwamnan jihar Sakkwato, Aminu Waziri Tambuwal ya nuna damuwarsa kan yadda EFCC ta zama karen farautar gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
A labarin nan, za a ji yadda Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya raba manyan mukamai a tsakanin mutanen Kano, kama daga tsohon gwamnan jihar, Abdullahi Ganduje.
Bayan bincike kan zargin da ake yi masa, Masarautar Kano ta sauke Mai unguwar Yan Doya, Malam Murtala Husaini, saboda zargin karya doka, kin bin umarnin Sarki.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima, ya sanar da sabon shirin da zai horar da matasa miliyan 20 daga nan zuwa 2030, za su kware a fannoni daban-daban.
Gwamnatin tarayya ta ƙaddamar da asusun TISSF domin ba ma’aikatan manyan makarantu bashin da ya kai N10m ba tare da ruwa ba, don inganta walwala da ci gaban ilimi.
Labarai
Samu kari