Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Kotun Koli ta rusa afuwar da Shugaba Bola Tinubu ya yi ga Maryam Sanda, ta tabbatar da hukuncin kisa da kotu ta yi mata kan kashe mijinta da ta yi.
Kungiyar kwadagon NLC za ta yi zanga zanga a ranar 17 ga Disambar 2025 a dukkan jihohin Najeriya da Abuja. Za a yi zanga zangar ne saboda sace dalibai a jihohi.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar EFCC ta fara shari'a da tsohon Ministan kwadago ta Najeriya, Chris Ngige a gaban kotu a kan zarge zargen rashawa.
’Yan bindiga sun kashe mataimakin shugaban karamar hukumar Bukuyum a Zamfara, Mu’azu Gwashi, duk da an biya su kudin fansa N15m bayan watanni shida.
Zaman aure a Musulunci na bukatar zaman lafiya da kwanciyar hankali. Sheikh Jamilu Zarewa ya fadi yadda kishiyoyi za su magance kishin idan miji zai kara aure.
Ministan makamashi, Bayo Adelabu, ya zargi Fasto Elijah Ayodele da neman ya karɓi N150m da kayayyaki domin ya zama gwamnan Oyo a zaben 2027 da ke tafe.
A labarin nan, za a ji cewa Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III ya ce babu abin da ya shafi wadanda ba Musulmi ba da shari'ar Muslunci.
Hukumar NMDPRA ta bayyana cewa amfani da fetur ya ragu zuwa lita miliyan 52.9 a rana a Nuwamba, raguwar da ta fito daga lita miliyan 56.7 da aka sha a Oktobar 2025.
Dakarun tsaron ruwa da sojojin Amurka sun kwace wata babbar tankar mai mallakar wani kamfanin Najeriya a wani jirgin ruwa. Masanan Najeriya sun yi martani.
Labarai
Samu kari