Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta shirya gurfanar da sojojin da ake zargi da yunkurin yi wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu juyin mulki a gaban kotu.
Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta shirya gurfanar da sojojin da ake zargi da yunkurin yi wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu juyin mulki a gaban kotu.
NiMet ta fitar da hasashen yanayin ranar Juma'a, 24 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da tsawa a sassan Najeriya da kuma zafi a yankin Arewa.
Tsohon malamin jami'ar UNILAG, Farfesa Lai Olurodeya ce Amurka da Shugaba Donald Trump na jin haushin Najeriya saboda ta dauko hanyar dogaro da kanta.
Sheikh Ahmad Gumi ya ce ƴan bindiga ba sa kai hari babu dalili, yana mai kiran gwamnati da ta nemi sulhu da su domin samun zaman lafiya a Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya tattauna da mai alfarma Sarkin Musulmi, Muhammad Sa'ad Abubakar a gidan gwamnatin Najeriya da ke Abuja yau Juma'a.
Jihar Anambra da ke Kudu maso Gabashin Najeriya ta kasance cibiyar al’adu, kasuwanci da tarihi yayin da ake shirin zaben gwamna gobe Asabar 8 ga watan Nuwambar 2025.
Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Barau Jibrin, ya caccaki Shugaban Amurka Donald Trump bisa kalamansa kan Najeriya, yana mai cewa sun sabawa dokokin duniya.
Ministan noma Abubakar Kyari ya ce Najeriya na samun ci gaba a tsaron abinci yayin da farashin kayan masarufi ke sauka sakamakon shirye-shiryen gwamnati.
Majalisar Wakilai ta yi Allah-wadai da harin da ’yan bindiga suka kai wa konboyin dan majalisa Jafaru Mohammed Ali a Neja, inda jami’an tsaro suka mutu.
A labarin nan, za a ji yadda Nnamdi Kanu, shugaban haramtacciyar kungiyar IPOB ya shaidawa kotu cewa baki daya shari'ar da ake yi da shi ba ta bisa tsarin adalci.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen lauya Malcolm Omirhobo ya tanka wa shahararren Malamin addinin Islama, Sheikh Ahmad Gumi kan batun kiransa dan ta'adda.
Labarai
Samu kari