Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya tuna baya kan wata alfarma da shugaban masa Bola Ahmed Tinubu ya nema wajensa. Ya ce kai tsaye ya ce masa ba zai yi ba.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya tuna baya kan wata alfarma da shugaban masa Bola Ahmed Tinubu ya nema wajensa. Ya ce kai tsaye ya ce masa ba zai yi ba.
Sheikh Murtala Bello Asada ya sake yin tone-tone, ya soki masu fakewa da sulhu da ‘yan ta’adda, ya tabbatar da cewa an yaudare da karya yayin zama da yan bindiga.
Sheikh Dr Jamilu Yusuf Zarewa na jami'ar ABU ya bayyana wuraren da saurayi ya kamata ya kalla a jikin macen da ya kamata ya aura a addinin Musulunci.
An gano bam a gonar manomi a Dikwa, Borno, inda jami’an ’yan sanda suka kwance shi cikin nasara tare da wayar da kan jama’a game da illolin abubuwan fashewa.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta kama kudi Naira miliyan 6.9 da bindigogi bayan 'yan bindiga da suka karbo kudin fansa suna kokarin guduwa a jihar Nasarawa.
An samu nasarar cafke wasu yan ta'adda bayan hukumar tsaro ta Najeriya ta taimakawa kasar Chadi wurin tabbatar da kama dan wanda ya kafa Boko Haram, Mohammed Yusuf.
Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya caccaki zuwan Isra'ila Najeriya, inda ya ce hakan zai iya jawo fara kashe shugabannin Musulmai a fadin Najeriya.
Hukumar NiMet ta sanar da cewa za a samu ruwan sama a jihohin Arewa a ranar Talata, yayin da ake sa ran samun yayyafi a wasu jihohin Kudancin Najeriya.
An yi ta ce-ce-ku-ce bayan Gwamna Alex Otti na jihar Abia ya karbi miliyoyin daloli daga bankin raya Musulunci inda daga bisani ya yi karin haske.
A labarin nan, za a ji gwamnatin tarayya ta bayyana cewa kuɗin da ake biyan masu rike da madafun iko, kamar Shugaban Kasa zuwa Ministoci da ƴan majalisu ya yi kaɗan.
Labarai
Samu kari