Rahotanni sun ce an kashe shugaban Miyetti Allah na Benue, Ardo Muhammad, da wani mutum bayan harin kwanton bauna a Otukpo yayin da ake ci gaba da bincike.
Rahotanni sun ce an kashe shugaban Miyetti Allah na Benue, Ardo Muhammad, da wani mutum bayan harin kwanton bauna a Otukpo yayin da ake ci gaba da bincike.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
Wani jirgin sama dauke da fasinjoji ya gamu da hatsari a filin tashi da saukar jirage na Malam Aminu Kano. An yi kokarin ceto mutanen da ke cikinsa.
Kungiyar Northern Stakeholders Consultative Initiative (NSCI) ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya ci gaba da yin aiki tare da Bello Matawalle.
Fasto Elijah Ayodele ya ce Naira miliyan 150 ba za su iya sayen takalmin da yake sawa ba, yana karyata zargin karɓar kuɗin sihiri daga Bayo Adelabu.
Shugaban ƙungiyar kwadago ta Najeriya, Joe Ajaero, ya bayyana cewa ba gudu ba ja da baya kan zanga-zangar da NLC ke shirin yi a fadin ƙasar a ranar 17 ga Disamba.
Tsohon Ministan shari'a a gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari, Abubakar Malami, ya yi sabon zargi kan hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC.
Rundunar ‘yan sanda a jihar Sokoto ta sanar da rasuwar mataimakin kwamishina mai kula da ayyuka, DCP Kabiru Audu wanda ya bar duniya bayan jinya mai tsawo.
Karamin Ministan Tsaro a Najeriya, Dr. Bello Matawalle, ya musanta zargin alaka da yan ta’adda, yana kalubalantar masu zargi su kai shi kotu da hujjoji.
Gwamnan jihar Bayelsa, Sanata Duoye Diri, ya kadu kan mutuwar mataimakinsa. Gwamnan ya umarci a gudanar da bincike kan gawar bayan fara yada jita-jita.
Kotu a Akwa Ibom ta yankewa mutane hudu hukuncin kisa kan garkuwa da tsohon ma’aikacin ExxonMobil da yanke masa hannu bayan karbar kudin fansa N5m.
Labarai
Samu kari