Tsohon dan Majalisar tarayya daga jihar Ribas, Hon. Ogbonna Nwuke ya tsallake rijiya da baya a hatsarin da motarsa ta kama da wuta a birnin Fatakwal.
Tsohon dan Majalisar tarayya daga jihar Ribas, Hon. Ogbonna Nwuke ya tsallake rijiya da baya a hatsarin da motarsa ta kama da wuta a birnin Fatakwal.
A labarin nan, za a ji cewa rikakken dan daba mai shekaru 26 ya fada hannun rundunar sandan Kano, Abba Fiya ya fadi mutanen da ya kashe a jihohi uku.
A labarin nan, za a ji yadda hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ƙasa, EFCC ta sanar da jama'a cewa tana neman Abdullahi Bashir Haske ruwa a jallo.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmad Tinubu ya kaddamar da manhajar lissafin haraji ga 'yan Najeriya domin sanin yadda sababbin dokokin haraji zai shafe su.
Tsohon shugaban jam'iyyar APC na Najeriya, Abdullahi Umar Ganduje ya ziyarci jihar Kogi domin yi wa gwamna Usman Ododo ta'aziyya bayan dawowa daga London.
Hafsun tsaron Najeria, Janar Cristopher Musa ya ce 'yan siyasa na da hannu a karuwar rashin tsaro a Najeriya. Ya ce zaben 2027 na da alakada karuwar hare hare.
Janar Christopher Musa ya ce ‘yan ta’adda sun koma amfani da zinare wajen daukar nauyin ayyukan ta'addanci, sannan ya shawarci ‘yan Najeriya da su koyi dabarun faɗa.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya ce kasar tana samun ci gaba sosai kuma yana rage matsaloli a karkashin shugabancinsa na shekaru biyu da ya yi.
Farashin litar fetur ya ƙaru daga N770.54 a Yulin 2024 zuwa N1,024.99 a Yulin 2025, inda Jigawa, Lagos da Sokoto suka fi tsada, yayin da Zamfara ta fi araha.
Mutanen gari sun kama wata mata da tunanin cewa yar garkuwa da mutane ce, aun lakada mata dukan kawo wuka har ta mutu, daga baya aka gano marainiya ce a Kwara.
NiMet ta yi hasashen cewa za a samu ruwan sama da tsawa a jihohin Arewa da kudanci ciki har da Abuja, Kano, Kaduna, Oyo, Delta da Lagos a ranar Juma’a, 22 ga Agusta.
Labarai
Samu kari