Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
Tsohon mai ba shugaban kasa shawara kan tsaro, Babagana Monguno ya ce wata ƙungiyar ‘cabal’ a fadar shugaban kasa ta raunana aikinsa a mulkin Muhammadu Buhari.
Kungiyar hada kan 'yan Arewa ta NRG ta kai ziyara ga shugabannin Musulmai da Kiristoci na JNI da CAN domin kara fahimtar juna a Arewacin Najeriya.
Majiyoyi sun ce farashin danyen mai ya fadi zuwa kasa da dala $60 kan kowace ganga karo na farko tun watan Fabrairun shekarar 2021 wanda ya rikita kasuwanni.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban hukumar NMDPRA, Farouk Ahmed ya karyata martanin da ake ce ya yi game da zarge-zargen da Dangote ke yi masa.
Kamfanonin rarraba wutar lantarki sun fara rage adadin wutar da suke ba jama'a saboda karancin wutar da ake samar musu. Matsalar ta faro ne saboda karancin gas.
Tsohon kyaftin din kungiyar Super Eagles, Mikel John Obi, ya ce ya kira fadar Muhammadu Buhari domin ‘yan wasa su samu alawus dinsu na gasar cin kofin duniya a 2018.
Gwamnan Katsina, Dikko Umaru Radda, ya kaddamar da majalisar masarautun Katsina domin karfafa hadin gwiwa tsakanin gwamnati da sarakuna kan tsaro.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya tabbatar wa ’yan Najeriya musamman talakawa cewa sababbin dokokin haraji za su amfani marasa karfi, masu ƙaramin albashi da ’yan kasuwa.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar Wakilan Najeriya ta karbi kudurin gaggawa game da rikicin da ya kunno kai tsakanin Dangote da Farouk Ahmed.
Labarai
Samu kari