Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya tuna baya kan wata alfarma da shugaban masa Bola Ahmed Tinubu ya nema wajensa. Ya ce kai tsaye ya ce masa ba zai yi ba.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya tuna baya kan wata alfarma da shugaban masa Bola Ahmed Tinubu ya nema wajensa. Ya ce kai tsaye ya ce masa ba zai yi ba.
Aisha Muhammadu Buhari ta bayyana cewa 'yan uwa da abokan arziki da sun cika fadar shugaban kasa da 'ya'ya da jikokinsu. Ta ce an so a koreta a Aso Villa.
Hafsan tsaro, Janar Christopher Musa ya nuna damuwa kan samun sojoji da ba su da kwarewar aiki, ya ce rundunar tana daukar tsauraran matakai wajen daukar ma’aikata.
Buratai ya ce Najeriya na bukatar matakin kulle irin na COVID-19 domin kawar da ta’addanci, tare da haɗin kai, wayar da kai da tsare-tsaren dogon lokaci.
Rundunar sojojin Najeriya ta yi nasara cafke fitaccen ɗan ta’adda da ya addabi jihohin Kaduna da kuma Plateau, Adamu Buba, wanda aka fi sani da ‘Mai Pankshin’.
Am sake rasa daya daga cikin sarakuna a Najeriya, Sarkin Arigbajo da ke karamar hukumar Ifo a jihar Ogun, Mai Marataba Timothy Oluwole Sunday Mosaku ya mutu.
FAAC ta raba N2.001trn ga gwamnati, jihohi da ƙananan hukumomi; tarayya ta samu N735.081bn, jihohi N660.349bn, kananan hukumomi sun tashi da N485.039bn.
A labarin nan, za a ji yadda matatar mai ta Dangote ta jawo ƙaruwar aezikinsa, ana hasashen zai zama ɗan Afrika na farko da dukiyarsa za ta kai $30bn.
Gwamna Umo Eno na jihar Akwa Ibom, ya halarci wani taro tare mutane masu halittar zabiya inda ya bayyana yadda aka yi masa ba’a yayin da yake kamfe na neman takara.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta hada gwiwa da Kano wajen samar da karin hasken wutar lantarki a jihar domin amfanin masana'antu.
Yayin da aka kulla alaka tsananin Najeriya da Isra'ila, malaman Musulmi a Ibadan sun gudanar da zanga-zangar lumana, suna adawa da hakan a Ibadan da ke Oyo.
Labarai
Samu kari