Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto, ya zabo wasu mutane ya ba su mukamai. Gwamnan ya nada masu bada shawara na musamman da mataimaka na musamman.
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto, ya zabo wasu mutane ya ba su mukamai. Gwamnan ya nada masu bada shawara na musamman da mataimaka na musamman.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
Mai martaba Alaafin na jihar Oyo, Oba Abimbola Akeem Owoade, ya shirya nada 'dan shugaban kasa, Seyi Tinubu a sarautar Okanlomo na Ƙasar Yarbawa.
Dan majalisar wakilai daga jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki, ya yi zargin cewa an sauya wasu sassa na dokokin haraji bayan Majalisa ta amince da su.
Tsohuwar uwargidan tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Aisha Buhari, ta yi bayani kan mulkin mijinta na shekara takwas. Aisha Buhari ta bayyana kuskuren da ya yi.
Kakakin majalisar dokokin jihar Akwa Ibom, Udeme Otong, ya jawo ce-ce-ku-ce bayan ikirarin cewa shi kadai zai zabi ‘yan majalisar jihar a zaben 2027.
Babban Fasto, Seun Adeoye ya yi gargadin cewa Shugaba Bola Tinubu na iya neman zama shugaban ƙasa na har abada, yana cewa alamu sun wuce siyasar 2027.
Shugaban karamar hukumar Coker-Aguda, Azeez Ogidan, ya gabatar da kasafin kudin 2026 na sama da N11bn domin bunkasa lafiya, ilimi, tituna da jin dadin al’umma.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta samu kari kan sanatocin da take da su a majalisa. Wani sanatan PDP daga jihar Kaduna, ya sauya sheka zuwa APC.
'Yan kwadago sun yi zanga-zangar adawa da rashin tsaro a Kano, Abuja, Lagos, Sokoto, Anambra, Rivers da wasu jihohin Najeriya. NLC ta bukaci a magance rashin tsaro.
A labarin nan, za a ji cewa wasu fitinannun 'yan ta'adda sun bi dare, inda suka kashe matashi mai shekaru 21 a jihar Zamfara a yayin wani hari da suka kai masu.
Labarai
Samu kari