Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
Hadiza Isma El-Rufai ta yi martani cikin barkwanci kan rahoton ƙarya da aka yaɗa na cewa ta rasu, inda ta ce Allah zai yi mata gata ba za ta mutu ba.
Jami'an tsaro sun yi dirar mikiya a gidan tsohon Ministan shari'a kuma babban lauyan gwamnatin tarayya, Abubakar Malami, jim kadan bayan tafiyar Atiku Abubakar.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ICPC ta shirya gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai a gaban kotu kan wasu tuhume-tuhume.
Dakarun sojojin Najeriya sun kai wani artabu a sansanin tantirin jagoran 'yan bindiga, Bello Turji. Sojojin sun samu gagarumar nasara a farmakin da suka kai.
A labarin nan, za a ji cewa wata kotun tarayya a Abuja ta yankewa tsohon Akanta Janar, Chukwunyere daurin shekaru 72 a gidan yari bayan kama shi da laifi.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya fadi alkawarin da Faransa ta yi wa kasar nan a kan tsaro bayan ya dawo daga kasar waje.
Hukumar kula da sufurin ruwa ta kasa (NIWA) ta yi martani kan rahotannin da ke cewa wasu 'yan bindiga sun nutse a cikin kogi a Sokoto bayan jirginsu ya yi hatsari.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Kano ta bayar sahihin bayani game da rashin ganin Gwamna Abba Kabir Yusuf a hawan Nasarawa da aka yi a Kano.
'Yan ta'addan Boko Haram sun tayar da wata gada mai muhimmanci a jihar Neja, lamarin da ya datse hanyoyin kasuwanci tsakanin Najeriya da jamhuriyar Benin.
Labarai
Samu kari