Ado Gwanja ya ce ya warke daga rashin lafiya, ya karyata labaran da ake yaɗawa game da halinsa tare da tabbatar da cewa ya koma aikinsa cikin ƙoshin lafiya.
Ado Gwanja ya ce ya warke daga rashin lafiya, ya karyata labaran da ake yaɗawa game da halinsa tare da tabbatar da cewa ya koma aikinsa cikin ƙoshin lafiya.
Bashir Ahmad ya roƙi OPay ta saki Hafsat Abubakar, wadda rundunar yan sanda suka kama kan yaɗa labarin ƙarya cewa kamfanin ya daina aiki a Najeriya.
Akalla mutane 10 aka yi garkuwa da su, yayin da aka kashe malamin addinin Musulunci bayan ‘yan bindiga sun kai hari kauyen Gidan Kare a jihar Sokoto.
Atiku Abubakar ya ce zai sake bude iyakokin Najeriya da raya tashoshin ruwa na Kudanci domin bunkasa kasuwanci da saukaka jigilar kaya idan ya ci zabe.
Gwamnatin Kano ta yi watsi da gargadin tafiye-tafiye na Birtaniya, tana mai cewa jihar na cikin aminci yayin da mazauna suka kira gargadin marar tushe.
A labarin nan za a ji cewa jami'an tsaro a jihar Kebbi sun samu nasarar tarwatsa gungun tan ta'adda da ke shirin karban fansa, inda aka ceto wata baiwar Allah.
A labarin nan za a ji rundunar yan sandan jihar Kano ta bayyana matakin da za ta dauka dangane da duk wani dan siyasa da aka kama yana take doka kafin zaben 2027.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani ya ce gwamnatinsa ba ta karɓi sabon bashi ba tun bayan hawansa mulki, duk da cewa tana biyan bashin da ta gada
Atiku Abubakar ya ce lissafin N600bn na rabon kudin da aka yi duka ƙarya ne, akwai sake a yawan iyalai da gwamnati ta ambata, yana ganin lissafin bai dace ba.
Omoyele Sowore ya ce shi kadai zai iya dawo da tallafin man fetur, yayin da Atiku Abubakar ya bukaci gwamnatin Tinubu ta bayyana yadda aka kashe kudaden tallafin.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa nan gaba kadan za a fara samun kudin sufuri a Najeriya bayan z=wani zama da ya yi gwamnonin APC a Abuja.
Labarai
Samu kari