An tabbatar da mutuwar babban hafsan sojojin kasar Libya, Laftanar Janar Mohammed al-Haddad ya rasa ransa a wani hatsarin jirgin sama a kasar Turkiyya.
An tabbatar da mutuwar babban hafsan sojojin kasar Libya, Laftanar Janar Mohammed al-Haddad ya rasa ransa a wani hatsarin jirgin sama a kasar Turkiyya.
Babbar kotun Abuja ta ba da belin tsohon Ministan Shari'a Abubakar Malami, inda aka sanya sharuda masu tsanani da kuma ranar ci gaba da shari'a a 2026.
Hukumar hasashen yanayi ta fitar da jihohin da za a yi ruwan sama a fadin Najeriya a yau Asabar. NiMet ta ce za a yi ruwan sama mai hade da guguwa a Arewa.
Bincike ya nuna cewa jihar Lagos ta fi kowace jihar amfana da ayyukan da majalisar zartarwa da kasa ta amince a yi su a shekara biyu na Bola Tinubu, ta samu N3.9tn
Wasu mahara dauke da bindiga sun kai hari jihar Kano cikin dare sun harbe wani matashi har lahira. Sun kutsa gidan wani mutum sun sace matansa guda biyu a Kiru.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya wakilci shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu a daurin auren ɗan Namadi Sambo da aka yi a jihar Kano.
Gwamnatin jihar Sakkawato ta tabbatar da kifewar wani jirgin ruwa a yankin karamar hukumar Shagari, ana fargabar maza, mata da kananan yara da dama sun cika.
Wani lauya a Najeriya, Lauya Festus Ogun ya shigar da kara kan Gwamna Babajide Sanwo-Olu saboda ya toshe shi a manhajar X da aka fi sani da Twitter.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa wani mutum ya ransa bayan babbar motar kaya ta murkushe shi yayin da yake hanzarin zuwa sallar Juma’a.
NLC ta yi kira ga Gwamna Babajide Sanwo-Olu da ya ƙara mafi ƙarancin albashi daga N85,000 zuwa N150,000 ga ma'aikatan Legas, saboda karuwar tsadar rayuwa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon hadimin Shugaban Kasa, Reno Omokri ya ja tawaga domin tabbatar da tsaron da aka samu a hanyar Abuja zuwa Kaduna.
Labarai
Samu kari