Firayim Ministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu ya jaddada cewa ƙasarsa za ta ci gaba da yaƙi da Iran da ƙawayenta, yana mai cewa gwamnatinsa ba za ta ja da baya ba.
Firayim Ministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu ya jaddada cewa ƙasarsa za ta ci gaba da yaƙi da Iran da ƙawayenta, yana mai cewa gwamnatinsa ba za ta ja da baya ba.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Shugaban APC na jihar Kano, Abdullahi Abbas ya bayyana cewa mutanen karamar hukumar Fagge ba su fahimci ma'anar kalaman da ya fada ba, ya roki afuwa.
Dakarun sojojin Najeriy masu aikin samar da tsaro sun yi nasarar shirya harin kwanton bauna kan 'yan ta'addan ISWAP. Sun kwato makamai a hannun miyagun.
Rundunar sojin Najeriya ta karyata labarin cewa an sace Birgediya Janar M Uba yayin fafatawa da 'yan ISWAP a Borno. Yayin fafatawar, An kashe 'yan CJTF biyu.
Wasu da ake zargi 'yan kungiyar asiri ne sun harbe wani shugaban dalibai na kungiyar SUG mai suna Samuel Sampson Udo a Cross river wajen jana'izar mahaifinsa.
Babban hafsan sojojin saman Najeriya, Air Marshal Sunday Aneke, ya sha alwashin kwato dukkanin wuraren da ke hannun 'yan ta'adda. Ya ce ba za su yi kasa a gwiwa ba.
kwamandan rundunar OPEP a jaihar Filato, Manjo Janar Folusho Oyinlola ya jagoranci tawaga zuwa masallaci da coci domin samar da zaman lafiya a jihar Filato.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-hare a jihar Neja inda suka tafka ta'asa. Miyagun sun hallaka 'yan sa-kai tare da yin awon gaba da mutane da dama.
Mutanen yankin Aba na jihar Abia sun bukaci majalisar dokoki ta tabbatar da kafa jihar Aba a Najeriya. Sun bayyana cewa sun samu goyon bayan kafa jihar.
Rikicin Nyesom Wike da wani soja, A.M Yarima ya jawo saka bakin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Wike ya dauke motar rusa gini a filin da soja ya hana shi shiga.
Labarai
Samu kari