Ministan tsaron Israila, Israel Katz, ya bayyana cewa ba za su janye dakarun sojojin kasar daga Kudancin Lebanon. Ya ce ko da Amurka ta bukata, ba za su yi ba.
Ministan tsaron Israila, Israel Katz, ya bayyana cewa ba za su janye dakarun sojojin kasar daga Kudancin Lebanon. Ya ce ko da Amurka ta bukata, ba za su yi ba.
Rahotanni sun nuna cewa rundunar 'yan sandan Najeriya karkashin Tunji Disu ta yi umarni a binciki sufeton 'yan sanda kan kashe malamar Islamiyya, Ummulkhairi.
Kasafin kudin 2026 na Naira tiriliyan 58.47 wanda Shugaba Tinubu ya gabatar ya tsallake karatu na biyu a majalisar dattawa bayan doguwar muhawara.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin Najeriya zagon kasa ta gurfanar da Yakubu Adamu, kwamishina a Bauchi gaban kotu.
Matasan Najeriya a ADC sun fito zanga-zanga kan dokokin haraji na Bola Tinubu, suna juyin neman canje-canje daga majalisar bisa zargin tauye hakkokin jama’a.
Rabiu Musa Kwankwaso ya kalubalanci Bola Ahmed Tinubu kan yaki da rashin tsaro, yana mai cewa ya kamata a sauya tsarin tsaro don kare rayuka da dukiyoyin 'yan kasa.
Karamar Hukumar Kirikasamma a Jihar Jigawa ta fara biyan alawus na wata-wata ga tsofaffin shugabanninta da kansiloli domin karfafa hadin kai bayan sun bar ofis.
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya sanar da yunkurin samar da wata runduna ta musamman da za ta rika sintiri a iyakokin jihohin Arewa maso Yamma.
Kungiyar lauyoyi ta NBA da Atiku Abubakar sun bayyana damuwa kan zargin sauya dokokin haraji, suna kiran a dakatar da aiwatar dasu don tabbatar da gaskiya.
A labarin nan, za a ji tsohon gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya shawarci rundunar yan sanda da ta janye yan sandan da ke tsaron Aminu Ado Bayero.
Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, ya sallami hadimansa guda hudu nan take bisa dukan kansilan Shamaki da ya bayyana a bidiyo mai yawo.
Labarai
Samu kari