Ƙungiyar Charismatic Bishops Conference of Nigeria ta ayyana goyon bayanta ga Shugaba Bola Tinubu domin sake tsayawa takara a zaɓen shugaban ƙasa na 2027.
Ƙungiyar Charismatic Bishops Conference of Nigeria ta ayyana goyon bayanta ga Shugaba Bola Tinubu domin sake tsayawa takara a zaɓen shugaban ƙasa na 2027.
Bashir Ahmad ya roƙi OPay ta saki Hafsat Abubakar, wadda rundunar yan sanda suka kama kan yaɗa labarin ƙarya cewa kamfanin ya daina aiki a Najeriya.
Jami’an ‘yan sanda a Kogi sun ceto mutane 11 da ‘yan ta’adda suka sace a hanya, ciki har da ‘yan bautar kasa. Al'amuran sun janyo cece-kuce a dandalin X.
Yan bindiga sun tare motoci, sun bude masu euta inda suka kashe shugaban jam'iyyar APC na karamar hukumar Dekina a jihar Kogi ranar Alhamis da ta wuce.
Atiku Abubakar ya bayyana dalilin da ya sa yake son dawo da tallafin man fetur, yana tambayar inda kudaden da aka samu bayan cire tallafin suka tafi.
Dakarun sojojin rundunar Operation HADIN KAI sun kashe ‘yan Boko Haram/ISWAP 21 tare da lalata sansaninsu a yankin tsaunin Kopre na Jihar Adamawa.
Rahoto ya nuna cewa ma'aikata biyu sun mutu, wasu hudu sun kamu da zazzabin cizon sauro a filin jirgin Frankfurt bayan zargin sauro ya shigo Jamus a jirgin sama.
’Yan sandan Kogi sun tabbatar da sace wasu ’yan bautar ƙasa da ke tafiya daga Bayelsa zuwa Abuja, inda aka ceto mutum 11, an bazama neman sauran.
Dakarun sojoji na rundunar Operation Hadin Kai sun kashe ’yan Boko Haram da ISWAP 21 tare da lalata sansanin ’yan ta’addan a yankin Kopre Mountain, Adamawa.
Wani magidanci a Zamfara ya zargi babban jami’in Hisbah da tilasta rabuwar aurensa, sannan ya auri tsohuwar matarsa, yana neman gwamnati ta binciki lamarin.
Sheikh Muhammadu Sani Yahaya Jingir ya jagoranci sallar jana'izar Malam Muhammadu Anchau a birnin Jos bayan rasuwar fitaccen malamin addinin Musulunci.
Labarai
Samu kari