Sojojin Amurka sun kai farmaki tekun Pacific sun kashe mutane 4. Sojojin sun zargi wani jirgin ruwa da safarar makamai. Ministan tsaro ne ya ba da umarnin kai harin.
Sojojin Amurka sun kai farmaki tekun Pacific sun kashe mutane 4. Sojojin sun zargi wani jirgin ruwa da safarar makamai. Ministan tsaro ne ya ba da umarnin kai harin.
Ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Tuggar ya ziyarci Ibrahim Traore na kasar Burkina Faso. An saki sojojin saman Najeriya 11 da aka rike a kasar da jirginsu.
Wata babbar kotun tarayya da ke birnin Abuja ta ki amincewa da bukatar da jagoran kungiyar 'yan aware ta IPOB, Mazi Nnamdi Kanu ya shigar a gabanta.
Gwamna Ahmed Aliyu ya samu halartar taron addu'ar uku ta fidda'u bisa rasuwar tsohon dan Majalisar Tarayya daga Sakkwato kum basarake, Muhammad Mai Lato.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bai wa Gwamna Dauda Lawal lambar yabo ta kyakkyawan shugabanci NEAPS ta 2025 a wani taro da aka shirya a Abuja.
Gwamnan jihar Adamawa, Alhaji Ahmadu Umaru Fintiri, ya sanya dokar ta baci ta awa 24. Gwamnan ya sanya dokar ta bacin ne bayan an samu barkewar rikici.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon Shugaban Najeriya a lokacin soji da farar hula, Cif Olusegun Obasanjo ya ce za a iya murkushe Boko Haram idan an sake dabara.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Nasir Idris na jihar Kebbi ya shiga batun aikin hajjin bana, ya bayar da lamunin Naira N10bn don ceto kujerun maniyyata.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar ma'aikatan mai ta kasa, PENGASSAN ta bayyana yadda ta ke kokarin shawo kan Dangote don biyan wasu injiniyoyin matatar mansa.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Olusegun Obasanjo, ya fito ya yi magana kan shekarun da yake da su a duniya. Ya bayyana yadda yake gano shekarunsa.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari wata kasuwa a jihar Anambra. Sun kashe mutane da dama yayin da suka bude wuta kan jama'a da dare.
Labarai
Samu kari