Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Hukumar NSCDC ta tabbatar da harin 'yan ta'adda a kan jami'anta a Borgu, jihar Neja, inda aka lalata motar aiki da sace bindiga daya amma ba a rasa rai ba a harin.
Sarki Muhammadu Sanusi II ya yi ta'aziyyar rasuwar 'yan majalisar Kano biyu a rana daya. Sarki Aliyu Daneji da Hon. Aminu Sa’adu Ungoggo sun rasu a Kano.
Gwamnan Sokoto, Ahmad Aliyu, ya fitar da sababbin matakan yaƙi da 'yan bindiga a zaman majalisar zartarwa na ƙarshen shekarar 2025 don tabbatar da tsaro a jihar.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya yi Allah wadai da babbar murya kan harin da aka kai wani masallacin Juma'a a Maidugurin jihar Borno.
Rundunar 'yan sanda a jihar Borno ta kara adadin jami'ai bayan wani harin bam a wani masallaci a Maiduguri. An tura 'yan sanda 1,000 domin ba da tsaro.
Tsohon ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Sheikh Isa Ali Pantamai ya yi jaje ga wadanda harin bam ya shafa a wani masallaci a Maidugurin Borno.
Kungiyar malaman jami'a ta kasa, ASUU ta sabunta yarjejeniyar 2009 da gwamnatin tarayya. Za a kara wa malamai albashi da ingata tsarin fansho da sauransu.
Jami'an ceto suna kokarin kashe gobara a ginin Great Nigeria Insurance House da ke Lagos Island, inda mutane bakwai suka raunata yayin da aka ceto gine-gine da dama.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya kadu bisa rasuwar yan majalisar dokokin Kano biyu rana guda, ya ce wannan jarabawa ce ga imani kuma mai wahalar jurewa.
Labarai
Samu kari