Hukumar INEC ya amince da kungiyoyi biyu su zama jam'iyyun siyasacika dukan hsaruddan da doka ta tanada, ta kuma soke bukatar waus kungiyoyi shida.
Hukumar INEC ya amince da kungiyoyi biyu su zama jam'iyyun siyasacika dukan hsaruddan da doka ta tanada, ta kuma soke bukatar waus kungiyoyi shida.
Kwamishinan hukumar da'ar ma'aikata kuma tsohon dan Majalisar Wakilai, Hon. E.J. Agbonayinma ya karyata labarin cewa guba aka sanya wa Arase a abinci.
Rundunar ‘yan sanda a Kano ta gayyaci shugabar karamar hukumar Tudun Wada a jihar, Sa’adatu Salisu kan zargin umartar harbe wasu ma'aikatan kamfani.
Rundunar ‘yan sandan jihar Kogi ta tabbatar da sace basaraken gargajiya na Bagaji Odo, David Wada, yayin da yake dawowa daga wani taron sarakuna.
Rahotanni sun tabbatar da cewa jagoran yan ta'adda, Kachalla Abu Dan Barka, da wasu mayaƙansa huɗu sun mutu a harin abokan gaba a karamar hukumar Maru, Zamfara.
Matasan karamar hukumar Shagari da ke jihar Sakkwato sun bukaci gwamnati ta dauki matakan dawo da zaman lafiya ko kuma su dauki matakin kare kansu.
Gwamnonin Arewa maso Gabas sun mika jerin bukatunsu na tsaro da ababen more rayuwa ga shugaba Tinubu don tallafawa ci gaban yankin. Tinubu ya kwantar da hankulansu.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya nuna matukar bacin ransa bayan 'yan sanda sun kawo cikas ga shirin shugabannin ASC na gudanar da taro.
Rahotanni sun tabbatar da cewa fada tsakanin kungiyoyin yan bindiga ya zama silar kashe jagorori biyu, Kachalla Mai Hidima da Kachalla Bingil a Zamfara.
Tsohon shugaban kasa Obasanjo ya soki ’yan majalisar Najeriya, ya kira ayyukan mazabu a matsayin sata, ya kuma zarge su da cin hanci da karya kundin tsarin mulki.
Labarai
Samu kari