Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Ministn ayyuka, David Umahi ya bayyana shirin gwamnatin tarayya na zama da kamfanonin siminti domin duba yiwuwar rage tsadar da yake yi a Najeriya.
Ƙungiyar likitoci (NARD) za ta fara yajin aiki a ranar 12 ga Janairu, 2026, sakamakon gazawar gwamnati wajen cika yarjejeniyar inganta jin daɗin ma'aikatan lafiya.
Rahotanni sun nuna cewa harin sama da Amurka ta kai a daren Kirsimeti ya lalata sansanonin Lakurawa a dazukan Sokoto, inda ’yan ta’adda suka tsere.
Sheikh Sani Khalifa na Zaria ya shafe kwanaki 23 a tsare kan zargin alaƙa da juyin mulki; iyalansa sun ce an ba shi kyautar kudi ne don ya yi addu'a kawai.
Za a yi jana’izar abokan Anthony Joshua biyu da suka rasu bayan hatsarin mota a Najeriya, an shirya sallar a Masallacin London ranar Lahadi, 4 ga Janairu 2026.
Gwamnatin Kano karkashin Abba Kabir Yusuf ta nesanta kanta daga batur tarbar mai martaba Aminu Ado Bayero a filin jirgin Malam Aminu Kano daga tafiya.
Dakarun sojoji sun samu nasarar cafke jagoran masu shirya harin bam kan masallacin Maiduguri. An cafke shi ne bayan an kama wasu da ake zargi tun da farko.
Tsohon ɗan Majalisar Dokokin Jihar Ogun, Hon. Musa Moruf, ya samu ’yanci bayan kwana uku a hannun masu garkuwa da mutane bayan sace shi a masallaci.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa (EFCC), ta kasa kawar da kai kan zarge-zargen da gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya yi a kanta.
Gwamnatin jihar Neja ta sanar da bude makarantun gwamnati da na kudi a fadin jihar bayan ceto duka daliban makarantar Papiri da yan bindiga suka yi garkuwa da su.
Labarai
Samu kari