Limamin masallacin Juma'a na Lekki a jihar Legas ya yi nasiha ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya bukaci shugaban kasar ya jajirce wajen sauke nauyin da ke kansa.
Limamin masallacin Juma'a na Lekki a jihar Legas ya yi nasiha ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya bukaci shugaban kasar ya jajirce wajen sauke nauyin da ke kansa.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmed Gumi ya bayyana cewa akwai bukatar kasar Najeriya ta gaggauta datse duk wata alakar soji da gwamnatin Amurka.
Satuguru Maharaji Ji ya taso tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai a gaba kan sukar shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu. Ya ce Tinubu na gyara Najeriya.
Rahotanni sun tabbatar da mana cewa matashin da ake zargi da kisan budurwarsa a jihar Taraba ya mutu inda aka tsinci gawarsa ana tsaka da bincike kan lamarin.
Mulki na shirin sake sauya hannu a jihar Rivers. Gwamnatin jihar ta sanar da fara shirin mika mulji daga hannun shugaban riko zuwa ga Gwamna Siminalayi Fubara.
Ministan ayyuka na tarayya, Dave Umahi ya bayyana cewa za a kashe Naira tiriliyan 3 wajen wasu muhimman tituna a jihar Sokoto da Kebbi karkashin Bola Tinubu.
Rundunar sojin Najeriya ta kai farmaki kan 'yan ta'adda a jihar Kogi. An kashe Kachalla Babangida bayan an bude wa 'yan bindiga wuta a wani dagi da suka buya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayar da gudummawar Naira miliyan 10 ga kungiyar JIBWIS reshen jihar Gombe, a wajen kaddamar da sabon dakin ajiyar gawa.
Mai girma gwamnan jihar Kuros Riba, Bassey Otu ya amin ce da nadin wanda Majalisar sarakuna ta zaba a a matsayin sabon sarkin kabilar Ekinta Clan.
Kasashen duniya 142 ciki har da Najeriya sun goyi bayan kafa kasar Falasdinawa a Gaza duk da adawar da Isra'ila da Amurka suka nuna a majalisar dinkin duniya.
Ministar harkokin mata Hajiya Imaan Sulaiman-Ibrahim, ta bayyana cewa ba ta rike kowane ma'aikaci a zuciya ba kan zanga-zangar da suka gudanar a kanta.
Labarai
Samu kari