Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Bangaren gwamnatin tarayya na ci gaba da gabatar da shaidu a shari'ar da ake tuhumar Malam Nasir El-Rufai da kutse a wayar NSA Nuhu Ribdu a kotun tarayya.
Harin da 'yan bindiga suka kai kasuwar jihar Neja ya yi sanadiyyar mutuwar mutane sama da 60. An kai hari ne mutane suna tsaka da cin kasuwa da rana.
Yara 11 sun tsinci harsasan kakkabo jiragen sama a magudanar ruwa a Maiduguri; sojoji sun killace yankin yayin da aka bai wa yaran kyautar kuɗi saboda jarumta.
Shugaban cocin RCCG, Fasto Enoch Adeboye ya fadi abin mamaki da ya gani bayan wata mata ta tube kaya a dakin da ya kama a otel da suka hadu a wani birni.
Tsohon Ministan Shari'a Michael Aondoakaa ya buƙaci Amurka ta kai harin sama a Benue domin yaƙar ’yan bindiga, yayin da yake bayyana sha'awar takarar gwamna a 2027.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya karyata labarin cewa ya ce gwamnatin Amurka ta ce za ta kashe shi a harin da ta kawo Sokoto.
Gwamnonin Arewa sun yi Allah-wadai da kisan mutum 30 a kasuwar jihar Niger, tare da jajantawa jihar Yobe kan haɗarin jirgin ruwa da ya kashe mutane 25.
Gobara ta lalata ofisoshi da taskar makamai ta rundunar ‘yan sandan Mopol 13 a Makurdi, jihar Benue; rundunar ta tabbatar da faruwar lamarin tare da fara bincike.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya fusata kan harin da 'yan ta'adda suka kai a wata kasuwa da ke jihar Neja. Ya umarci jami'an tsaro su farauto tsagerun.
Gwamnatin Najeriya ta samar da sabuwar dokar haraji domin samar da kudaden shiga da za su ba kasar damar ayyukan da suka dace tare da tabbatar da adalci.
Labarai
Samu kari