Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya bayyana cewa matsalar rashin tsaron da ake fuskanta na dab da zuwa karshe. Ya bukaci a ci gaba da addua.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya bayyana cewa matsalar rashin tsaron da ake fuskanta na dab da zuwa karshe. Ya bukaci a ci gaba da addua.
Wani shugaban Tiv ya rubutwa wasika ga Donald Trump na Amurka kan bukatar kai hari Benue da wasu jihohi a Arewa ta Yamma da Arewa maso Gabas bayan harin Sokoto.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa gungun yan bindiga karkashin Ado Aliero aun kashe Hakimin Dogon Dawa a garin Keta, Tsafe a jihar Zamfara.
Gwamnatin Akwa Ibom ta fara neman wasu likitoci biyu ruwa a jallo, saboda guduwa daga yi mata aiki bayan ta dauki nauyin karatunsu na shekaru takwas.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf, ta yi jimamin rasuwar tsohon Sakataren Gwamnatin Jihar da ya rasu, Alhaji Sadauki Kura.
Wani kusa a jam'iyyar APC ta jihar Kaduna, ya yabawa Gwamna Uba Sani, ya bayyana cewa ko kadan ba ya barci don neman sauke nauyin da aka dora masa.
A labarin nan, za a ji cewa an fara yabon manufofin Gwamnan Babban Bankin Najeriua, Olayemi Cardoso bayan Naira ta fara dawo wa hayyacinta a kasuwar musayar kudi.
Gwamnan Katsina, Malam Dikko Radda ya kirkiro wasu shirye-shirye da za a tallatawa tubabbun yan bindiga domin ka da su koma aikata ta'addanci nan gaba.
Babban jigo a jam'iyyar NNPP, Buba Galadima, ya bayyana cewa za a iya samun rikici a kasar nan, idan har aka nada wani tsohon alkali a matsayin shugaban INEC.
Dan bindigan da ake nema ido rufe, Ado Aliero ya bukaci a yafi juna duk da kashe rayuka da aka yi a taron zaman lafiya da aka yi a yankin Faskari a jihar Katsina
Ministan Kudi kuma Ministan Tsare-Tsaren Tattalin Arziki, Mista Wale Edun, ya bayyana cewa an dakatar da harajin a 4% kan kayan da ke shigo wa Najeriya.
Labarai
Samu kari