A labarin nan, za a ji wani kamfanin kamun kafa a Amurka mai suna Von Batten-Montague-York, L.C. y samu kwangilar inganta sunan Atiku Abubakar gabanin zaben 2027.
A labarin nan, za a ji wani kamfanin kamun kafa a Amurka mai suna Von Batten-Montague-York, L.C. y samu kwangilar inganta sunan Atiku Abubakar gabanin zaben 2027.
Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spirirual, Primate Elijah Babatunde Ayodele, ya fito ya gayawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu gaskiya kan rashin tsaro.
Rahoton masana tsaro ya ce an kirkiri wani bidiyo domin nuna cewa sojojin Amurka sun sauka jihar Borno bayan barazanar shugaban kasa Donald J Trump.
Jagoran jam'iyyar NNPP, Buba Galadima ya ce abin kunya ne yadda gwamnonin Arewa suke rufe makarantu saboda barazanar rashin tsaro da sace dalibai da malamai.
Fitacen malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya bayyana cewa mazauna Kaduna sun fara ganin amfanin sulhu da 'yan ta'adda da gwamnati ke yi.
Waus tsagerun 'yan bindiga sun kai hari kan mazauna Isapa, wani kauye da ke kusa da Eruku a Karamar Hukumar Ekitin jihar Kwara, sun sace mutane 11.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin sadarwa da dabaru, Bayo Onanuga, ya bayyana dalilin da ya sa sojoji ba za su iya yi wa 'yan bindiga rubdugu ba.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmad Mahmoud Abubakar Gumi ya bayyana aniyarsa na tsayawa a nemawa Shugaban IPOB da aka daure, Nnamdi Kanu afuwa.
Mayakan 'yan Boko Haram sun kashe wasu mata bisa zargin su da yim amfani da laya a jihar Borno. An hango bidiyon da yan ta'addan suka wallafa a intanet.
Mai magana da yawun shugaban kasa, Bayo Onanuga ya ce Najeriya ba za ta yafewa Peter Obi ko manta da goyon bayan Donald Trump ya kawo farmaki Najeriya ba.
Labarai
Samu kari