Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya bayyana cewa matsalar rashin tsaron da ake fuskanta na dab da zuwa karshe. Ya bukaci a ci gaba da addua.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya bayyana cewa matsalar rashin tsaron da ake fuskanta na dab da zuwa karshe. Ya bukaci a ci gaba da addua.
Wani shugaban Tiv ya rubutwa wasika ga Donald Trump na Amurka kan bukatar kai hari Benue da wasu jihohi a Arewa ta Yamma da Arewa maso Gabas bayan harin Sokoto.
Hadimin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, Daniel Bwala, ya yi martani mai zafi ga Alhaji Atiku Abubakar kan ikirarin cewa ana fama da yunwa a Najeriya.
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote Group, Alhaji Aliko Dangote ya bayyana cewa direbobin sa ke aiki a karkashinsa na samun nunkin mafi karancin albashi hudu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya janye dokar ta bacin da ya sanya a jihar Rivers. Shugaba Tinubu ya bayyana cewa zaman lafiya ya dawo a jihar mai arzikin mai.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya nuna cewa manufofin da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu yake aiwatarwa, na kawo ci gaba.
Rundunar yan sanda da ke Lagos ta ce ta wanke babban Faston House on the Rock, Fasto Paul Adefarasin, bayan bidiyon bindiga ya bazu wanda ya tayar da kura.
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA), ta sanar da cewa hukumomi a Saudiyya sun sako maniyyatan Najeriya da aka tsare a kasar.
Attajirin Afrika ya bayyana kalulabalen da ya fuskanta wajen kafa kamfanin siminti a jihar Benue inda mutanen yankin suka hana shi sai ya tafi jihar Kogi.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya yi magana kan hanyar bunkasa tattalin arziki da bukatar ƙasashe su haɗa kai wajen yakar yunwa da bunƙasa noma.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar kula da jarrabawa ta NECO ta saki sakamakon jarrabawar da dalibai su ka rubuta a ranar Laraba, 17 ga watan Satumba, 2025.
Labarai
Samu kari