Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya bayyana cewa matsalar rashin tsaron da ake fuskanta na dab da zuwa karshe. Ya bukaci a ci gaba da addua.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya bayyana cewa matsalar rashin tsaron da ake fuskanta na dab da zuwa karshe. Ya bukaci a ci gaba da addua.
Wani shugaban Tiv ya rubutwa wasika ga Donald Trump na Amurka kan bukatar kai hari Benue da wasu jihohi a Arewa ta Yamma da Arewa maso Gabas bayan harin Sokoto.
Majalisar dokokin Rivers ta dawo bakin aiki bayan Tinubu ya janye dokar ta-baci. Wannan ya kawo ƙarshen dakatarwar watanni shida da aka yi wa shugabannin siyasa.
A labarin nan, za a ji cewa rikice-rikicen da su ka dabaibaye sassa daban-daban a jihar Filato sun jawo asarar rayukan jama'a da su ka tasamma 12,000.
Alhaji Aliko Dangote ya bayyana cewa yan kasuwa da ke shigo da man fetur daga kasashen waje sun nemi ya saka musu tallafin man fetur na Naira tiriliyan 1.5.
Shugaba Bola Tinubu ya kawo ƙarshen dokar ta-baci a Rivers, ya dawo da gwamna Fubara, mataimakiyarsa, kakakin majalisa da sauran shugabannin siyasa kan kujerunsu.
Sarkin kasar Saki da ke jihar Oyo, Oba Khalid Oyeniyi ya bayyana cewa ya dajatar da masu sarauta biyu ne saboda rashin da'a da hakar ma'adanai da bisa ka'ida ba.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Bola Tinubu ta fara neman share hawayen hukumar asibitin koyarwa a asibitin Aminu Kano bayan ta fito rokon KEDCO a jaridu.
Kwamitin FAAC ya raba Naira tiriliyan 2.225 ga gwamnatin tarayya, jihohi da kananan hukumomi a Agusta 2025, mafi girma a tarihi, bayan karin kudaden VAT da haraji.
Shugaban hukumar NAHCON da tawagarsa, Farfesa Abdullahi Saleh Pakistan ya nuna damuwa kan biyan kudin hajjin badi ba a kan kari ba, ya bayyana matsalar hakan.
Rundunar sojin sama ta kai farmaki a Borno, inda ta hallaka ‘yan ta’adda da dama. Nasarorin baya-bayan nan sun tabbatar da ƙudirin kawo zaman lafiya a Arewa.
Labarai
Samu kari