Babban dan Sarkin Daura Martaba Alhaji Umar Faruk Umar, Muhammad Daha Umar Faruk ya sanar da cewa zai nemi takarar majalisar wakilai a zaben 2027.
Babban dan Sarkin Daura Martaba Alhaji Umar Faruk Umar, Muhammad Daha Umar Faruk ya sanar da cewa zai nemi takarar majalisar wakilai a zaben 2027.
MEMAN ta sanar da sabon farashin fetur inda kuɗin shigo da lita ɗaya ya haura ₦1,380, yayin da kudin fetur din a rumbunan ajiya a Legas ya kai ₦1,300.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada tsohon shugaban hukumar leken asiri ta kasa (NIA), Ayo Oke, a matsayin Jakada. Ya taba shiga badakalar kudi a baya.
Yan Majalisar wakilai sun fara fuskantar barazana daga yan bindiga bayan shugaban kasa ya ba da umarnin janye yan sanda masu gadi, in ji Idris Ahmed Wase.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta soki gwamnatin Shugaba Bola Tinubu kan rashin tsaro. Ta bayyana cewa gwamnati ba ta gayawa 'yan Najeriya gaskiya.
Sanatoci sun kai ruwa rana kan matsalar tsaron da ke kara ta'azzara a wasu sassan Najeriya, wasu sun bukaci a yi dokar hukuncin kisa kan masu garkuwa.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da ware N50bn na shirin inganta samar da abinci domin sauya tsarin iri a Najeriya tare da inganta tattalin arzikin kasa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada jakadu wadanda za su rika wakiltar Najeriya a kasashen waje. Hakan na zuwa ne bayan ya kwashe fiye da shekara biyu a mulki.
Fiataccen malamin addinin musuluncin nan, Sheikh Ahmad Abubakar Gumi ya bayyana cewa abubuwan da yake yi na neman sulhu da ya nufin goyon bayan 'yan bindiga.
Gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris, ya bayyana cewa ko sisin kwabo gwamnati bata biya 'yan bindiga ba kafin su sako daliban da suka sace a jihar Kebbi.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya koka kan matsalar rashin tsaro. Atiku ya ce 'yan bindiga na cin karensu babu babbaka.
Labarai
Samu kari