Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gabatar wa majalisar dattawa kudurin kirkirar 'yan sandan jihohi wanda zai yi wa kundin tsarin mulkin Najeriya garambawul.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gabatar wa majalisar dattawa kudurin kirkirar 'yan sandan jihohi wanda zai yi wa kundin tsarin mulkin Najeriya garambawul.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Dakarun Operation Hadin Kai sun kashe ’yan ta’adda 8, wasu 11 sun miƙa wuya a Borno; an kama takin urea 12 da ake amfani da shi wajen yin bam a Janairu, 2026.
'Yan bindiga sun kashe soja da jami'in NSCDC, Tijani Idris, a ƙaramar hukumar Kwande, Jihar Benue, lamarin da ya tlasta wasu mazauna yankin tserewa.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta za ta kashe sama da N1bn domin a yi gyare-gyaren gidajen Shugaba Bola Tinubu da Mataimakinsa, Kashim Shettima.
Abba Kabir Yusuf ya kaddamar da raba kayan tallafi ga matasan Kano 2,260 bayan koya musu sana'o'i. Ya yabi Rabiu Kwankwaso, ya soki Abdullahi Ganduje.
'Yan kasuwa sun sauke farashin man fetur kasa da na matatar Dangote bayan gasa ta tsananta a kasuwa. Hakan na zuwa ne bayan jama'a na zuwa gidajen mai masu rahusa.
Gwamnatin Katsina ta kare shirin sakin mutane 70 da ake zargi da laifuffukan ta'addanci, tana mai cewa hakan zai kawo dorewar sulhu da ceto mutane 1,000 da aka sace.
Tsohon Ministan Yaɗa Labarai, Lai Mohammed, ya ce wani minista ya munafurce shi a zamanin Muhammadu Buhari, amma tsohon shugaban kasar ya ki amincewa da haka.
Hukumar Alhazai ta Kano ta duba masauki da sufuri a Makkah gabanin Hajjin 2026, domin tabbatar da tsari da kwanciyar hankali ga alhazan jihar Kano.
Kasafin kudin jihohin Najeriya na 2026 ya nuna yadda Lagos ta zarce Kano da ninki uku, tana mai dora hankali kan ci gaban hanyoyi, lafiya da ilimi.
Labarai
Samu kari