Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa idan har tattaunawar sulhu ba ta yu nasara ba, ya shirya sake kai hari kasar Musulunci ta Iran.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa idan har tattaunawar sulhu ba ta yu nasara ba, ya shirya sake kai hari kasar Musulunci ta Iran.
CBN ya fitar da sababbin dokokin BVN da za su fara aiki daga ranar 1 ga Mayu, 2026. Legit Hausa ta tataro abubuwa 5 da ya kamata ku sani gabanin wa'adin.
Wata mummunar gobara da ta tashi ta ƙone shaguna 529 a kasuwar Shuwaki, a Kano, yayin da wani hatsarin tankar mai ya hallaka mutum 3 a Kura cikin kwana guda.
Rundunar ‘yan sandan Kogi ta tabbatar da cewa 'yan bindiga sun sace mutane biyu yayin da mutum daya ya tsere a harin da suka kai kan hanyar Isanlu zuwa Idofin.
Hatsarin mota ya kashe mutane shida a titin Awka–Onitsha da ke jihar Anambra bayan karo tsakanin tipa da bas da ke dawowa daga jana’iza a jihar Ebonyi
Daga cikin sunaye mutane 35 da Tinubu ya aike wa majalisar dattawa domin tantancewa matsayin jakadu, an gano cewa mutane 15 sun fito ne daga Arewacin Najeriya.
Bishop Matthew Kukah ya musanta cewa ana zaluntar Kiristoci a Najeriya, yana mai cewa batun kisan kiyashi ko wariyar addini ana tantance shi da niyya.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta nuna damuwarta kan sunayen da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya turawa majalisa don tantancewa su zama jakadu.
Godswill Akpabio ya yi godiya ga Ubangiji kan ni'imar da ya yi masa da samun matsayi har zuwa zama Shugaban Majalisar Dattawa bai yiwu ba sai da taimakon Allah.
Rahotanni sun nuna cewa wasu hatsabiban 'yan bindiga sun sace sace mai martaba Ojibara na Bayagan, watau Oba Kamilu Salami, a safiyar ranar Asabar din nan.
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya gana da Bola Tinubu a fadar shugaban kasa kan rikicin siyasar da ta barke bayan juyin mulki a Guinea-Bissau.
Labarai
Samu kari