Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani ya ce dojar harajin sa aka yi za ta kaow ci gaba mai dorewa idan mutane suka bai wa gwamnatin Najeriya hadin kai 100%.
Ministan Tsaro, Janar Christopher Musa, ya jaddada cewa gwamnatin tarayya ba ta biyan kudin fansa ga masu garkuwa da mutane, duk da rade-radin jama’a.
Tsohon sakataren gwamnatin jihar Katsina kuma jigo a jam'iyyar ADC ya yi zargin cewa wata karamar hukuma ta ware kason 'yan bindiga a kasafin kudinta.
Al'ummar Hausawa a Kudancin Najeriya na fuskantar hare-hare da kisan gilla, tare da asarar rayuka da dukiyoyi a Anambra, Imo da Edo da sauran jihohi.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmad Mahmoud Gumi zai fuskanci kalubale game da ra'ayinsa na goyon bayan 'yan ta'adda saboda illarsa ga kasa.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta dakatar da raba ka'idojin aiwatar da dokar haraji saboda rashin tabbas.
'Yan bindiga sun kai hari Neja cikin dare sun kashe matar Sarkin Noman Kebe mai shekara 75. Sun wuce wasu yankuna sun kai hari, inda suka kona gidaje suka sace kaya.
A labarin nan, za a ji cewa Sarki Muhammadu Sanusi na II ya samu gurbin karatun karatun lauya a bangaren shari'ar Musulunci a jami'ar Northwest da ke Kano.
Yan sanda sun kama Idris Hamza a Yola kan zargin watsa wa wani matashi Walid Mohammed (17) ruwan acid; wani bincike ya nuna illar acid ga jikin mutane.
Labarai
Samu kari