A labarin nan, za a ji cewa wani ɗan majalisa mai wakiltar mazabar Dawakin Kudu/Warawa, Muhammad Danjuma Hassan ya rasu bayan ya sha a babban birnin tarayya Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa wani ɗan majalisa mai wakiltar mazabar Dawakin Kudu/Warawa, Muhammad Danjuma Hassan ya rasu bayan ya sha a babban birnin tarayya Abuja.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
An bayyana shekarun wadanda 'yan bindiga suka kashe a jihar Carlifonia bayan kai wani hari a Amurka. Mutane uku da suka mutu yara ne 11 sun jikkata.
A labarin nan, za a ji tsohon hadimin shugaban ƙasa, Hakeem Baba Ahmed ya shawarci Bola Ahmed Tinubu da ya fara laluben wanda zai gaje shi daga APC.
'Yan ta'addan ISWAP sun firgita sun sauya wajen zama a Borno bayan rade radin jin cewa jiragen sojojin Amurka sun yi sintiri a yankin Tafkin Chadi a Borno.
Rundunar Scorpion Squad da ke karkashin 'yan sanda ta kama masu garkuwa da mutane biyu a Zamfara, ta kwato motoci uku da makamai, bayan sahihin bayanan leken asiri.
Fitaccen mawakin Najeriya, Eedris Abdulkareem ya rasa shafukan Facebook da Instagram bayan sakin waka game da shugaban Amurka Donald Trump da ya yi.
Sojojin Operation MESA sun ceto mutum bakwai bayan harin ’yan bindiga a Tsanyawa, jihar Kano, yayin da ake zargin miyagun sun tsere zuwa wani gari a Katsina.
Shugaban hukumar NDLEA, Buba Marwa ya bayyana cewa manyan sojoji sun yi ƙoƙarin hana Bola Ahmed Tinubu zama gwamnan Lagos saboda gwagwarmayar NADECO.
A wannan rahoto, Legit Hausa za ta yi nazari kan manyan hare-haren da aka kai Najeriya a Nuwamba, 2025 da matakan da gwamnati ta dauka, da martanin kasashen duniya.
'Yan bindiga dauke da makamai sun yi awon gaba da wasu mutane a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun yi garkuwa da amarya da sauran 'yan biki yayin wani hari.
Labarai
Samu kari