Rundunar 'yan sandan Najeriya ta bi diddigin wani dan bindiga mai saka bidiyo yana nuna kudi da makamai a intanet. An kama dan bindiga Siddi a Kwara.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta bi diddigin wani dan bindiga mai saka bidiyo yana nuna kudi da makamai a intanet. An kama dan bindiga Siddi a Kwara.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Katsina ta gano wasu ma'aikatan bogi da a ke karbe albashin ma'aikata fiye da daya, da kuma kin zuwa aiki.
Nasir El-Rufa'i ya ce an yaudari Buhari yaki nada Audu Ogbeh sakataren gwamnati. Ya ce zai cigaba da rokawa Ogbeh aljannar firdausi duk da Kirista ne.
NNPC ya samu N318.05bn daga Janairu zuwa Agusta, 2025 don nemo mai a yankunan Sokoto, Neja da wasu hudu, wanda ya zama 30% na ribar PSC daga rabon FAAC.
A labarin nan, za a ji cewa Najeriya ya kuma fito da bukatarta ga Majalisar Dinkin Duniya wajen tabbatar da cewa ta samu kujera a Majalisar Dinkin Duniya.
Babbar Kotun Tarayya Mai zamana Abuja ta yi barazanar cewa za ta ba da umarnin kwamuso Sanata Andy Uba matukar ya gana gurfana a gabanta a watan Oktoba.
Kundin tsarin mulkin Najeriya ya bayyana matakan da ake bi wajen nada shugaban hukumar zabe ta kasa, INEC. Shugaban kasa zai zabi wanda za a nada zuwa majalisa.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta sanar da lokuta da ranakun fara bukukuwan ranar 'yancin kai ta shekarar 2025. Hakan na zuwa ne bayan kasar ta cika shekara 65.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa yana goyon bayan a yi wa kundin tsarin mulkin Najeriya don inganta kasar nan.
Abdul Samad Rabiu, shugaban kamfanin BUA ya yi hasashen cewa darajar Naira za ta kai ₦1,300-₦1,400 kafin ƙarshen 2025, kuma farashin abinci zai kara sauka.
Labarai
Samu kari