Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Kungiyar limamai da malaman musulunci ta Ogun ta yi fatali da yunkurin maida makarantun mishin ga kiristoci, sun ce hakan rashin adalci ne ga musulmai.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya yi magana kan maganar ministan tsaro cewa ba za a yi sulhu da 'yan bindiga ba a Najeriya.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya ce ya daina shiga daji wajen 'yan bindiga tun lokacin gwamnatin Muhammadu Buhari.
Shugaban Karamar Hukumar Safana, Alhaji Abdullahi Sani, ya raba motoci 10 ga kansiloli tare da tallafawa mutane 1,322 a wani gagarumin shirin karfafa guiwa.
Yayin da ake shirin aikin Hajjin 2026, Hukumar alhazai ta kasa, NAHCON ta fitar da ka'idoji da suka shafi tashi zuwa Saudiyya da lafiyar mahajjata.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta barranta kanta daga dukkanin wani yunkuri na fara kamfen gabanin zaben 2027, ta ce motocin da ake gani na masoya ne.
An tabbatar da rasuwar marigayi Sanata Isa Abonyi Obaro, tsohon wakilin Okehi/Okene a tsohuwar jihar Kwara wanda ya rasu bayan hidima ga al’umma da kasa.
Kungiyar kwadago ta NLC ta ce za ta gudanar da zaman makoki da zanga-zanga a Najeriya. 'Yan kwadago sun ce ba za su zuba ido ana cigaba da kashe mutane ba.
Cocin Katolika na Zaria ya tabbatar da sace Fasto Emmanuel Ezema a gidansa da ke cocin St. Peter’s, Rumi a jihar Kaduna inda ya nemi taimakon al'umma.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya yi addu'a mai zafi game da rashin tsaro da masu taimakon 'yan ta'adda a Najeriya.
Labarai
Samu kari