Tsohon Gwamnan Jihar Kogi,Alhaji Ibrahim Idris, ya rasu yana da shekaru 77 a birnin Landan na Birtaniya, bayan ya shafe shekaru tara yana mulkin jihar.
Tsohon Gwamnan Jihar Kogi,Alhaji Ibrahim Idris, ya rasu yana da shekaru 77 a birnin Landan na Birtaniya, bayan ya shafe shekaru tara yana mulkin jihar.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Wani hatsabibin 'dan bindiga mai suna Jammo, ya yi garkuwa da dattawa 50 da ak tura domin tattaunawar sulhu kamar yaddaya bukata a jihar Zamfara.
Gwamnatin tarayya ta yi garambawul a tsarin kudin Imprest, wanda ake ba wasu jami'an gwamnatin kasar nan domin biyan wasu bukatunsu na yau da kullum.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar ƴan sandan Oyo ta bayyana hanyar da ƴan bindiga suka bi kafin su yi garkuwa da yayar tsohon ministan wutar lantarki da yaranta.
A labarin nan, za a ji tsohon bulaliyar Majalisar Dattawa, Sanata Ali Ndume ya nemi ɗauki sojojin Amurka wajen kafa sansani a wasu muhimman wurare a jihar Borno.
Hukumar LASERC ta bayyana sunayen kamfanoni 38 da suka hada da MTN da Flour Mills da suke gudanar da ayyukan samar da lantarki a jihar Legas ba da izini ba.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta yi mai yiwuwa wajen murkushe 'yan ta'adda, ba za su mika wuya ga 'yan ta'adda ba.
Ministan tsaro Christopher Musa da gwamna Uba Sani sun ce ilimi da hadin kan al’umma su ne manyan hanyoyin magance ta’addanci da rashin tsaro a Najeriya.
A labarin nan, za a ji yadda jami'an ƴan hukumar kwastam na Najeriya suka samu nasarar kama wani jami'in ɗan sandan ƙasar waje da makami a iyakar jihar Katsina.
Hauhawar farashin gas a Abuja ya tilasta wa gidaje da masu sana’o’in abinci komawa amfani da gawayi da itace yayin da mazauna suka bukaci gwamnati ta dauki mataki.
Labarai
Samu kari