Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi, ya shirya komawa jam'iyyar. Peter Obi ya sa lokacin da zai koma jam'iyyar ADC.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi, ya shirya komawa jam'iyyar. Peter Obi ya sa lokacin da zai koma jam'iyyar ADC.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta bi diddigin wani dan bindiga mai saka bidiyo yana nuna kudi da makamai a intanet. An kama dan bindiga Siddi a Kwara.
A labarin nan, za a ji yadda yajin aikin da kungiyar manyan ma'aikatan wutar lantarki PENGASSAN ya fara taba sassa daban-daban na kasar nan, ana cikin zullumi.
Tsohon hadimin shugaban kasa a Najeriya, Reno Omokri ya karyata zargin wani mai gabatar da shirye-shirye na Amurka, Bill Maher cewa ana kashe Kiristoci a Najeriya.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya yi sauye-sauye a majalisar zartarwa wanda ya raba kwamishinar mata da ci gaba yara, Zainab Baban-Takko da mukaminta.
Masarautar Zazzau ta shirya gagarumin bikin nadin Sarautar Saudaunan Zazzau da aka ba tsohon mataimakin shugaban kasa, Muhammad Namadi Sambo a Kaduna.
A labarin nan, za a ji cew Gwamnatin Tarayya ta kira kungiyar manyan ma'aikatan man fetur na kasa, PENGASSAN da matatar Dangote don shawo kan sabaninsu.
Kungiyar PENGASSAN ta ce zaman lafiya zai dawo, kuma za ta ci gaba da raba mai idan matatar Dangote ta maido da ma’aikata 800 da ta sallama kwanan nan.
A labarin nan, za a ji yadda zargin wani matashin limami mai suna Salim Umar da sayen buhun fulawar sata ya jefa shi a komar 'yan sanda, ya rasu a can.
Kungiyar ma’aikatan man fetur, PENGASSAN, ta rufe matatar man Dangote tare da ayyana yajin aikin kasa baki daya bayan sallamar ma’aikata 800 ƴan Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Allah Ya karbi ran wani jami'in 'Dan sanda, Aminu Inbrahim, wanda bindiga da ke hannunsa ta kwace kuma ya harbi kansa a ciki.
Labarai
Samu kari