Gwamnatin Kano ta shigar da ƙara a Kotun Ɗaukaka Ƙara bayan kotun jiha ta yi watsi da shari’ar da ta shafi tsohon kwamishina Murtala Garo da wasu mutane.
Gwamnatin Kano ta shigar da ƙara a Kotun Ɗaukaka Ƙara bayan kotun jiha ta yi watsi da shari’ar da ta shafi tsohon kwamishina Murtala Garo da wasu mutane.
Tsohon shugaban hukumar yaki da cin hanci da karbar korafe-korafen jama'a ta jihar Kano (PCACC), Muhuyi Magaji, ya bayyana dalilin da ya sa 'yan sanda suka kama shi.
Tsohon shugaban hukumar PCACC, Barista Muhuyi Magaji Rimin Gado ya kubuta daga hannun yan sanda bayan kama shi ranar Juma'a a ofishinsa da ke Kano.
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima ya kaddamar da tallafin Naira biliyan ɗaya ga iyalai a Akwa Ibom domin karfafa kananan kasuwanci da rage talauci kai tsaye.
Rahotanni daga jihar Neja sun nuna cewa wani jirgin sama da rundunar sojin saman Najeriya ya gamu da hatsari da yammacin yau Asabar, babu wanda ya rasa ransa.
Sanatan Borno ta Kudu, Muhammad Ali Ndume ya bayyana cewa ba a bi tsarin doka ba wajen rabon kujerun mukaman jakadu da Tinubu ya tura Majalisar Dattawa.
Wasu yan bindiga sun kai mummunan hari a lokacin sallar Asuba a Kiba Ruwa, Sabon-Birni a Sokoto inda suka kashe mutane biyu ciki har da limamin masallaci.
Tukur Buratai ya karyata zargin da ke cewa yana da hannun kai tsaye ko kaikaice wajen daukar nauyin ta’addanci, yana mai cewa labarin karya ne aka kirkira.
Shugaba Bola Tinubu ya karɓi takardun aiki daga jakadu 17 da manyan kwamishinoni 4, inda ya jaddada cewa Najeriya za ta ƙarfafa haɗin kai tsakaninta da ƙasashe.
Laftanar Adam Muhammad Yerima ya yi aure a asirce da masoyiyarsa da ake kira Khadija a jihar Kaduna, bayan makonni da ce-ce-ku-ce kan rayuwarsa ta sirri.
Labarai
Samu kari