Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce a shirye yake ya sasanta da Gwamna Abba Kabir Yusuf na Kano, yana mai cewa ya yafe masa kuma ba ya rike da gaba.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce a shirye yake ya sasanta da Gwamna Abba Kabir Yusuf na Kano, yana mai cewa ya yafe masa kuma ba ya rike da gaba.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Gwamnan Edo, Monday Okpebholo ya bayyana cewa ko da za a sace kowa da kowa a kasar nan ba zai hana shugaba Bola Tinubu samun nasara a zaben 2027 ba.
Gwamnonin yankin Arewa maso Yamma sun fara aiwatar da tsare-tsaren hadin gwiwa domin rage talauci ta hanyar fadada shirye-shiryen kariyar zamantakewa.
Tawagar kungiyar tarayyar Turai da wasu kasashen Turai ta ziyarci Sanusi II a Kano. Ya masu hawan daba a fadarsa. Sun hada da 'yan Spain, Italy, Faransa da sauransu.
Gwamnatin Kano ta bukaci karin hadin gwiwa da Tarayyar Turai domin bunkasa ci gaban birane, tattalin arziki da samar da ingantacciyar rayuwa ga al’umma.
Kungiyar Izala ta sanar da cewa za a yi jana'izar Sheikh Dawud Muhammad da ya rasu a yau a jihar Bauchi a masallacin Juma'a na Gwallaga da karfe 10:00 na safe.
Sojojin Najeriya da na Amurka sun sake jaddada aniyarsu ta karfafa hadin gwiwa wajen yaki da ta'addanci ta hanyar musayar bayanan sirri da horaswa.
Rundunar ‘yan sandan jihar Adamawa ta sanar da cewa jami'anta sun cafke wasu mutum biyu da ake zargi suna aikata fashi da makami a karamar hukumar Yola ta Arewa.
‘Yan bindiga sun kashe wani jami’in hukumar NSCDC, Ayo Olukotun, tare da sace diyarsa da wasu mutane bayan kai hari garin Odo-Ere da ke jihar Kogi.
A labarin nan, za a ji cewa wasu takardu da aka gabatar a gaban kotu sun nuna dabarun da tsohon Akanta Janar Dakta Sa'idu Abubakar ya bi, ya kwashi kuɗi a Bauchi.
Labarai
Samu kari