Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi, ya shirya komawa jam'iyyar. Peter Obi ya sa lokacin da zai koma jam'iyyar ADC.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi, ya shirya komawa jam'iyyar. Peter Obi ya sa lokacin da zai koma jam'iyyar ADC.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta bi diddigin wani dan bindiga mai saka bidiyo yana nuna kudi da makamai a intanet. An kama dan bindiga Siddi a Kwara.
Sarkin Musulmi a Najeriya, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya kai ziyara ta ta’aziyya ga dangin marigayi Awujale na Ijebu, Oba Sikiru Kayode Adetona.
Reno Omokri ya caccaki tsohon dan takarar shugaban kasa a LP a zaben 2023, Peter Obi bayan taya sabon Sarkin Ibadan murnar hawa karagar sarauta a Oyo.
Kumgiyar dillalan man fetur ta Najeriya watau IPMAN ta ce da yiwuwar mai ya kara tsada sakamakon matakin Dangote na daina ciniki da kudin kasar nan.
Sakamakon jarabawar fita daga sakandireda hukumar NECO ta fitar a 2025 ya nuna cewa Kano ce a kan gaba a yawan daliban da suka ci darussa biyar da ake bukata.
Shugaban Izala na Afirka, Sheikh Abdullahi Bala Lau ya bayyana cewa ya kamata gaba daya musulmi da wadanda ba musulmi ba su sanya Bola Ahmed Tinubu a addu'a.
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Fasto Umo Eno ya bayyana yadda rayuwarsa ta sauya har yake shafe tsawon lokaci a ofis tun bayan mutuwar uwargidansa a 2024.
Gwamnan jihar Neja, Umaru Mohammed Bago, ya rasa daya daga cikin hadimansa. Gwamnan ya mika sakon ta'aziyyarsa ga iyalan marigayin wanda ya rasu.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta samu nasarar cafke wasu mutane da ke hada baki da 'yan bindiga. An cafke mutanen ne suna kokarin kai man fetur ga miyagu.
An yi rashi a jihar Bauchi bayan rasuwar daya daga cikin shugabannin kananan hukumomi. Gwamna Bala Mohammed ya aika sakon ta'aziyyarsa ga iyalan marigayin.
Labarai
Samu kari