Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, ya samu beli a shari'ar da ake yi masa. Kotu ta ba da belin tsohon gwamnan ne yayin zaman da ta yi.
Wata majiya daga ma'aikatar tsaro ta ce rikici da aka yi tsakanin Bello Matawalle da Badaru Abubakar ne ya jawo babban ministan tsaro, Badaru ya ajiye aiki.
Shugaban matatar man Dangote kuma hamshakin dan kasuwa, Alhaji Aliko Dangote, ya ba da tabbacin cewa dogon layin neman man fetur ya zama tarihi a Najeriya.
Yayin da ake shirin fara bukukuwan karshen shekara a Najeriya, farashin kayan abinci ya sauka a jihohin Gombe, Yobe, Neja, Sokoto Legas, Bayelsa da wasu jihohi.
A labarin nan, za a ji Mawaki Dauda Kahutu Rarara ya ce dole mutum ya rika tuna tushensa tare da yin aikin alheri domin gode wa ni'imar da Allah SWT ya yi masa.
Tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami, ya musanta zargin cewa yana da hannu cikin masu daukar nauyin ta'addanci. Ya ce akwai siyasa a cikin zargin.
Mai martaba Sarkin Gumel, Alhaji Ahmed Mohammed Sani II ya cika shekara 54 a sarauta. Kashim Shettim. Sultan, manyan kasa da gwamna Namadu sun hallara Jigawa.
A labarin nan, za a ji cewa wata kotu dake zamanta a Maiduguri, babban birnin jihar Borno ta kama wani Bafulatani da laifin kishe abokinsa da adda.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya yaba da sulhun da aka yi da 'yan bindiga. Ya ce sulhun ya jawo an samu zaman lafiya a yankunan da ke fama da matsala.
Nazir Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya ce mahaifinsu ba rasuwa ya yi, ya koma wata rayuwa ce da har abada. Ya ce Sheikh Dahiru Bauchi na raba aljanna.
Labarai
Samu kari