Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce a shirye yake ya sasanta da Gwamna Abba Kabir Yusuf na Kano, yana mai cewa ya yafe masa kuma ba ya rike da gaba.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce a shirye yake ya sasanta da Gwamna Abba Kabir Yusuf na Kano, yana mai cewa ya yafe masa kuma ba ya rike da gaba.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Hukumar kwastam ta yi watsi da jita-jitar da wasu ke yadawa kan yanayin da ya zama ajalin wani jami'inta, Lumi Elisha Gwamis,ta ce mahaifinsa ya ce ba shi da lafiya.
Majalisar wakilan tarayya ta bukaci shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dauki matakai masu tsauri domin tabbatar da tsaron rayuka da dukiyoyin 'yan Najeriya.
Majiyoyi sun tabbatar da rasuwar Malam Yahaya Billi, shugaban Izala na Besse, bayan ya rasu a hannun masu garkuwa da mutane bayan fama da rashin lafiya.
Gwamna Babagana Umara Zulum ya bayyana cewa ya ga ‘ya’yansa sau uku kacal cikin kwanaki 55 bayan hawansa mulki saboda matsalar tsaro da ta addabi Borno.
'Yan bindiga dauke da makamai sun sake kai harin ta'addanci a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun kashe jami'in tsaro tare da sace wani adadi mai yawa na mutane.
Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya ce babu wanda zai hana shi ziyartar kowane yanki a fadin kasar Najeriya duk da cece-kuce kan ziyararsa Ibadan.
Najeriya ta dage jigilar ‘yan kasar daga Afirka ta Kudu zuwa ranar Laraba bayan karuwar hare-haren kyamar baki, yayin da sama da mutum 1,000 suka nemi dawowa gida.
Sarkin Gazargamu, Mai Martaba Alhaji Ahmad Tijjani Ibn Saleh ya riga mu gidan gaskiya a wani asibiti da ke kasar Masar bayn shafe tsawon lokaci yana jinya.
Rundunar yan sandan jihar Zamfara ta yi nasarar hallaka 'yan bindiga uku da kama mutum a wani samame da suka kai cikin dajin Jangebe, sun kwato makamai.
Labarai
Samu kari