Manjo Janar Rabe Abubakar ya mutu ne a hannun 'yan bindiga bayan fiye d kwanaki 10 da sace shi a Katsina, tuni aka dauko gawarsa aka birne shi a Katsina.
Manjo Janar Rabe Abubakar ya mutu ne a hannun 'yan bindiga bayan fiye d kwanaki 10 da sace shi a Katsina, tuni aka dauko gawarsa aka birne shi a Katsina.
Rundunar 'yan sanda ta kama wani jami'in hukumar zabe ta kasa (INEC) da hadimin Wike, Lere Olayinka kan fitar da bayanan masu zabe a birnin tarayya.
A labarin nan, za a ji bayanan sirri sun taimaka wa jami'an da ke jihar Yobe inda suka gano wani wuri da ake hada makamai tare da kwato wasu daga cikin makaman.
A labarin nan, za a ji Allah SWT Ya yanke jinyar fitaccen ɗan kasuwar man fetur da gidaje, Alhaji Abdullahi Ahmad, wanda aka fi sani da Audu Manager a kasar waje.
An tabbatar da mutuwar mutane biyar daga cikin masu ibada takwas da aka sace a cocin ECWA da ke Omugo, yankin Oro Ago, a karamar hukumar Ifelodun ta jihar Kwara.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya sake ragargazar Shugaba Bola Tinubu kan matsalar rashin tsaron da ake ci gaba da fama da ita.
'Yan bindiga dauke da makamai sun yi awon gaba da wasu dalibai a jihar Zamfara. Rundunar 'yan sanda ta yi bayanin yadda lamarin ya auku a cikin dare.
Kungiyar hadin kan yarbawa ta AYDM ta bayyana cewa gwamnonin Kudu Maso Yamma ne suka jawo tabarbarewar tsaron da ya jwo sace daliban makaranta a Oyo.
Kamfanin sufuri na Flynaa ya tabbatar da cewa za a fara debo yan Najeriya da suka sauke farali a kasa mai tsarki a 2026 zuwa gida Najeriya daga yau Laraba.
Sheikh Isa Ali Pantami ya gana da Sanata Anthony Yaro da ke wakiltar Gombe ta Kudu. Ya bayyyana cewa sun tattauna kan cigaban jihar Gombe da wasu abubuwa.
Labarai
Samu kari