Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
'Yan Najeriya sun fara tambayoyi game da wani dan Amurka mai suna Alex Birbir da ke yawo a kauyukan Najeriya musamman bayan kai hari jihar Filato.
A ranar Lahadi aka yi jana'izar mahaifiyar Nasir El-Rufa'i, Hajiya Umma El-Rufa'i a Abuja. Manyan kasa daga bangarori da dama sun hallara sallar gawar.
Shugaba Bola Tinubu ya sanar da bude asusun tallafawa sojoji da iyalansu, inda ya sadaukar da dukkan albashinsa tun hawan mulki a matsayin kudin somin-tabi.
Malaman addinin Musulunci sun yi wa shugaba Bola Tinubu saukar Kur'ani sau 111 yayin da ya cika shekara 74 da haihuwa a masallacin kasa da ke Abuja.
Sarkin Iwo, Oba Abdulrosheed Akanbi ya ce saboda jin dadi, akwai alamun 'yan Najeriya za su roki a gyara kundin tsarin mulki domin ba Tinubu damar wuce wa'adi biyu.
Gwamnatin jihar Filato ta saka dokar hana fita ta sa'o'i 48 a garin Jos biyo bayan harin 'yan bindiga da ya lakume rayukan mutane a yankin Agwan Rukuba.
Hukumar hasashen yanayi ta kasa, NiMet ta sanar da cewa za a yi ruwan sama a wasu jihohin Arewa da suka hada da Gombe, Taraba, Bauchi, Sokoto da sauransu.
Dan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Bashir El-Rufai, ya nemi afuwa ga mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima kan kalaman “maras karfi” da ya yi a baya.
Ga Najeriya, yakin Iran da Amurka ya zama tamkar "takobi mai kaifi biyu" – yana kawo maƙudan kuɗi ta kofa ɗaya, yayin da yake kwashe albarkar talaka ta wata kofar.
Labarai
Samu kari