Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya ce shirin NELFUND ya taimaka wajen rage wa yaran talakawa matsalar kuɗin karatu a manyan makarantu.
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya ce shirin NELFUND ya taimaka wajen rage wa yaran talakawa matsalar kuɗin karatu a manyan makarantu.
Huhu John Gwamna ya bayyana cewa Musulmai ne suka taimaka masa wajen gina aikinsa, yana mai cewa bai taɓa fuskantar wariyar addini a gwamnatin El-Rufai ba.
EFCC ta ce ta kwato N1.23 tiriliyan da miliyoyin daloli, fam da euro daga kadarori da kuɗaɗen da ake dangantawa da laifukan tattalin arziki tsakanin 2023 da 2026.
Peter Obi ya ce rashin shugabanci nagari da halayen ’yan siyasa ne ke jefa Najeriya cikin matsaloli, yana roƙon ’yan ƙasa su yi wa shugabanni addu’a.
Sanarwar masarauta ta bayyana cewa Mai Martaba Sarkin Zurmi da ke jihar Zamfara, Bello Suleiman, ya riga mu gidan gaskiya bayan shekara biyar a kan mulki.
NiMet ta yi hasashen yanayi daban-daban na tsawon kwanaki uku, ciki har da hasken rana, gajimare, tsawa da ruwan sama a sassan kasar daga Litinin zuwa Laraba.
Kamfanin hada hadar kudi ta yanar gizo, Opay, ya bayyana cewa rahoton da ake yadawa a midiya cewa zai daina aiki a watan Satumba, 2026 ba gaskiya ba ne.
Labaran kanzon kurege sun cika shafukan sada zumunta a makon da ya gabata. Rahoton nan ya tattaro karyayyakin da muka ci karo da su a a Facebook, WhatsApp, da X.
Dakarun rundunar Operation Fansan Yamma ta kashe wani fitaccen kwamandan ‘yan ta’adda mai suna Smally a Katsina tare da kwato makamai da alburusai.
Wasu miyagun yan bindiga sun kai hare-hare kan kauyuka 17 a karamar hukumar Faskari ta jihar Katsina, sun kashe bayin Allah tare da yin garkuwa da wasu da dama.
Wasu 'yan mata guda uku daga gida ɗaya sun rasu bayan kwale-kwalen da suke ciki ya kife a Tiga Dam da ke jihar Kano. Shugabar karamar hukuma ta yi ta'aziyya.
Labarai
Samu kari