Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta fadi sunayen mutane da kamfanoni guda tara da ake zargi da tallafawa 'yan ta'adda. An sanya masu takunkumi.
Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta fadi sunayen mutane da kamfanoni guda tara da ake zargi da tallafawa 'yan ta'adda. An sanya masu takunkumi.
Dakarun sojojin Najeriya sun gano gawar wani kwamanda da sojoji 7 da 'yan ta'addan Boko Haram suka yi wa kisan gilla a Damasak; an kwashe su zuwa Maiduguri.
Majalisar Shari'a ta Najeriya ta ce Musulmai ba za su amince da zabe a karkashin shugaban hukumar INEC saboda zarginsa da nuna bangaranci da wariya a maganganusa.
Fitaccen lauyan nan dan asalin Kano, Abba Hikima ya bayyana damuwarsa kan yiwuwar rufe kararrakin da aka shigar kan zargin Ganduje da mutanen da sace kudin talakawa.
A labarin nan, za a ji cewa kotu da ke Birtaniya ta ci gaba da sauraron karar da aka shigar a kan tsohuwar Ministar man fetur, Diezani Alison-Madueke.
Gwamnatin jihar Kebbi karkashin jagorancin Gwamna Nasir Idris, ta bullo da shirin horas da 'yan banga don tunkarar matsalar rashin tsaron da ake fama da ita.
'Yan sandan Zamfara sun kama Mustapha Mohammad da abubuwan fashewa 954 a motarsa; ana zargin na 'yan bindiga ne domin kera bama-bamai a ranar 27 ga Janairu, 2026.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Majalisar Dattawan kasar nan, Sanata Godswill Akpabio ya ba wa Shugaba Tinubu kariya gane da zargin an yi cushe a dokokin haraji
Rahotanni sun nuna cewa yan sanda sun cafke Ahmad Rabiu, daya daga cikin wadanda za su ba da shaida a shari'ar tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Ganduje.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya yi barazanar farmakar kasar Iran kan shirinta na nukiliya. Ya ce dole ne ta gaggauta zama nan teburin tattaunawa.
Labarai
Samu kari