Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce a shirye yake ya sasanta da Gwamna Abba Kabir Yusuf na Kano, yana mai cewa ya yafe masa kuma ba ya rike da gaba.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce a shirye yake ya sasanta da Gwamna Abba Kabir Yusuf na Kano, yana mai cewa ya yafe masa kuma ba ya rike da gaba.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Jami'an tsaro a jihar Kogi sun tabbatar da mutuwar fitaccen ɗan bindiga da akae kira Ibrahim Baccujo bayan an dakile yunkurin sace ɗaliban WAEC a Iluke.
Gwamnan jihar Katsina, Dr. Dikko Umaru Radda, ya bukaci 'yan bindiga da ke addabar mutane da su zabi hanyar ci gaba maimakon barna domin su rayu.
Majalisar dattawa ta bayyana cewa sulhu da yan ta'adda ba shi da amfani kuma yana takmaka wa miyagu su kara karfi, ta umarci jihohi su dakatar da yin sulhu.
Majalisar Dattawa a Najeriya ta umarci hukumomin tsaro da na leken asiri su gano tare da cafke 'yan bindiga da 'yan ta'adda masu nuna kudade a TikTok.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ayyana ranar hutu domin murnar zagayowar ranar dimokuradiyya. Za a yi hutun ne domin tunawa da mulkin dimokuradiyya.
Majalisar dattawan Najeriya ta amince cewa kwamitin kula da asusun gwamnati ya wuce gona da iri a bincike yadda aka yi da N210trn a NNPCL karkashin Mele Kyari.
Tsohon mataimakin darakta a hukumar tsaron farin kaya ta kasa (DSS), Dennis Amachree, ya yi bayani filla-filla kan mutuwar marigayi Janar Sani Abacha.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin da ya jawo sanadiyyar kashe 'yan sa-kai a jihar Plateau. Mutanen yankin sun shiga alhini da fargabar kisan.
Majalisar wakilai ta amince da kudirin kafa rundunar ‘yan sandan jihohi a Najeriya bayan ‘yan majalisa 288 sun kada kuri'ar goyon bayan wannan kudiri.
Labarai
Samu kari