Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
Wani wanda ya bayyana kansa a matsayin tsohon hadimin karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle, ya ce ya shirya ba da shaida a gaban kotu a kansa.
PDP ta tabbatar da mutuwar mataimakin gwamnan Bayelsa, Sanata Lawrence Ewhrudjakpo, bayan ya yanke jiki ya fadi a ofishinsa a ranar Alhamis din nan.
Ministan Tsaro, Christopher Musa ya yaba da saurin daukar matakin sojojin Najeriya wurin dakile juyin mulkin Benin da aka yi yunkurin yi a karshen mako.
Wani hadimin mataimakin gwamnan jihar Bayelsa, Mr. Doubara Atasi, ya tabbatar da cewa Sanata Lawrence Ewhrudjakpo yana cikin mawuyacin hali a asibiti.
Tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami ya ce EFCC ta tsare shi ba tare da bayyana dalili ba bayan soke belinsa duk da cewa ya cika sharuddan da aka gindaya masa.
Ministan Tsaro Bello Matawalle ya kai ƙara kotu domin dakatar da kafofin yaɗa labarai daga wallafa rahotannin da ke zarginsa da alaƙa da ’yan ta’adda.
Tsohon sanatan Zamfara ta Arewa, Kabiru Marafa, ya ragargaji karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle. Ya bayyana irin taimakon da ya yi masa wajen zama gwamna.
Gwamnan jihar Radda, Umaru Dikko Radda, ya amince a rika biyan malaman da ke koyarwa a yankunan karkasar alawus. An fito da tsarin ne domin karfafa musu gwiwa.
A ranar 15 ga watan Disamba, 2025 za a bude shafin daukar sababbin yan sanda bayan umarnin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, za a dauki mutum 50,000.
Labarai
Samu kari