Tsohon Shugaban Marasa Rinjaye a Majalisar Wakilai, Farouq Aliyu, ya ce ya ƙi N250m da aka ba shi domin ya goyi bayan ƙoƙarin Obasanjo na wa’adin mulki na uku.
Tsohon Shugaban Marasa Rinjaye a Majalisar Wakilai, Farouq Aliyu, ya ce ya ƙi N250m da aka ba shi domin ya goyi bayan ƙoƙarin Obasanjo na wa’adin mulki na uku.
Hukumar Kula da Ambaliya a Najeriya (NiHSA) ta yi hasashen jihohin Imo, Cross River, Lagos da wasu 12 za su fuskanci ambaliyar ruwa mai tsanani cikin kwanaki bakwai.
Wani jami'i matatar Dangote ya sanar da cewa yana fatan farashin man fetur zai sauko a Najeriya bayan cimma yarjejeniyar Amurka da Iran da bude Hormuz.
A labarin nan, za a ji iyalan babban jami'in soja, Manjo Janar Rabe Abubakar da ya rasu a hannun ƴan bindiga sun ƙaryata cewa ciwon sukari ne ajalinsa.
A labarin nan, za a ji iyalan tsohon babban jami'in soja, Manjo Janar Rabe Abubakar mai ritaya sun nuna shakku game da hanyar da aka bi wajen karbo gawar mahaifinsu.
Reno Omokri ya ce kudin da gwamnatin Bola Tinubu ta samu bayan cire tallafin mai sun taimaka wajen kara ajiyar kudaden waje zuwa dala biliyan 50.26.
'Yan bindiga dauke da makamai sun yi aika-aika a jihar Neja. Hatsabiban sun kona gidajen mutane tare da hallaka mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya yi magana kan rasuwar da Manjo Janar Rabe Abubakar ya yi a hannun 'yan bindiga a jihar Katsina.
Mazauna yankin Bwari a babban birnin tarayya Abuja sun shiga firgici bayan gano gawar wata mata da aka cire wa kai a wani gini da ba a kammala ba.
Sarkin Musulmi ya umarci daukacin Musulman Najeriya su fito domin neman ganin jinjirin watan Muharram 1448AH a ranar Litinin, 15 ga Yuni, bayan faduwar rana.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya nuna yatsa ga jam'iyyar APC bayan daba sun farmaki Ataoja na Osogbo. Ya ce an harbi basaraken ne a cikin fadarsa.
Labarai
Samu kari