Rahotannin da ke yawo cewa an kashe shahararren hatsabibin ‘yan bindiga, Bello Turji, a harin sama na kasar Amurka a jihar Sokoto ba gaskiya ba ne.
Rahotannin da ke yawo cewa an kashe shahararren hatsabibin ‘yan bindiga, Bello Turji, a harin sama na kasar Amurka a jihar Sokoto ba gaskiya ba ne.
Hukumar bayar da agajin gaggawa ta jihar Neja, NSEMA ta yi gargadin cewa ruwa zai iya kwararowa daga madatsun Kainji, Jebba, Shiroro da Zungeru da ke Neja.
A labarin nan, za a ji yadda lauyoyi mata su ka jagoranci gudanar da zanga-zangar nuna goyon baya ga Kwamishinan 'yan sandan Kano, Ibrahim Adamu Bakori.
Shugabannin hukumar tarayyar turai ta EU sun gana da hukumar INEC kan shirin zaben 2027. INEC ta bukaci gyaran dokar zabe domin kaucewa matsala a 2027.
Gwamnatin Najeriya ta saki shugaban Falasdinawa bayan jami'an tsaro sun kama shi a watan Agustan 2025. Abu Ramzy Ibrahim ya ziyarci tsohon minista, Femi Fani Kayode
Jami'an tsaro sun samu nasarar hallaka wani tantirin dan ta'adda a jihar Kwara. Dan ta'addan ya kware wajen yin garkuwa da mutane don neman kudin fansa.
Jam’iyyar ADC ta shiga jimami bayan mutuwar mataimakin sakataren hulda da jama'a na Imo, Hon. Ugochimereze Asuzu, wanda aka bayyana a matsayin babban jigon Inyamurai
Gwamnan jihar Abia, Alex Otti, ya bukaci diyyar N100bn kan yada wasu bayanai a manhajar Facebook da ke zubar masa da mutunci da wani tsohon kwamishina ke yi.
Majalisar Limamai da Malamai ta jihar Kaduna ta tabbatar da rasuwar Sheikh Imam Sa'id Abubakar, limamin masallacin SMC a ranar Alhamis da Asubah.
Jami’an tsaro sun mamaye sakatariyar PDP a Akwa Ibom yayin da ake rikici kan rushewar kwamitin gudanarwar jihar. Shugaban da aka kora ya ce suna nan daram.
Labarai
Samu kari