Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
Yunkurin Dr. Abdullahi Umar Ganduje na kafa sabuwar Hisbah mai zaman kanta ya tayar da ce-ce-ku-ce, yayin da wasu ’yan siyasa ke barazanar kai batun kotu.
A labarin nan, za a ji cewa Riley Moore, Dan Majalisar Amurka da ya dage a kan batun kisan kiristoci a Najeriya ya koma kasarsa da shirin rubuta rahoto.
Matatar hamshakin dan kasuwa kuma attajirin lamba daya a Afirka, Alhaji Aliko Dangote ta yi rangwame a farashin kowace elitar man fetur ana shirin kirismeti.
Gwamnatin Jigawa za ta kashe Naira biliyan 3.5 domin gyara da inganta harkokin makarantun Tsangaya, wanda ake haddar Alkur'ani Mai Girma a jihar.
Kotu a Abuja ta umarci a tsare tsohon Ministan Kwadago, Chris Ngige, a Kuje kan tuhumar rashawa da almundahana. Za a saurari bukatar belinsa a ranar Litinin.
A labarin nan, za a ji cewa kamfanin mai na kasa NNPCL ya tabbatar da cewa wani bututun mai a jihar Delta, tare da fadin halin da ake ciki bayan lamarin.
Shugaban hukumar DSS, Oluwatosin Ajayi ya bada umarnin sakin mutane uku da aka kama bisa zargin ta’addanci, bayan binciken hukumar ya tabbatar da ba su da laifi.
Kotun Koli ta rusa afuwar da Shugaba Bola Tinubu ya yi ga Maryam Sanda, ta tabbatar da hukuncin kisa da kotu ta yi mata kan kashe mijinta da ta yi.
Kungiyar kwadagon NLC za ta yi zanga zanga a ranar 17 ga Disambar 2025 a dukkan jihohin Najeriya da Abuja. Za a yi zanga zangar ne saboda sace dalibai a jihohi.
Labarai
Samu kari