Majalisar dattawan Najeriya karkashin jagorancin Sanata Godswill Akpabio tamaince da gyaran kundin tsarin mulki da zai bada damar kafa yan sandan jihohi.
Majalisar dattawan Najeriya karkashin jagorancin Sanata Godswill Akpabio tamaince da gyaran kundin tsarin mulki da zai bada damar kafa yan sandan jihohi.
Rahotanni sun nuna cewa rundunar 'yan sandan Najeriya karkashin Tunji Disu ta yi umarni a binciki sufeton 'yan sanda kan kashe malamar Islamiyya, Ummulkhairi.
Kungiyoyin fararen hula sun fara matsa lamba game da bukatar gaggauta gyara dokokin zaben Najeriya. An yi haka ne saboda jinkirin da majalisa ke yi game da shi.
Majalisar dokokin jihar Kano, ta bayyana halin da ake ciki kan batun tsige mataimakin gwamna. Ta ce sai bayan dawowa hutu ne za a tattauna idan akwai bukatar hakan.
A labarin nan, za a ji cewa wata mata da miji sun shiga hannun yan sanda bayan an kama su suna daukar kudin fansar da suka nema daga 'yan uwan da abokansu.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon mai magana da yawun Shugaban kasa, Garba Shehu ya bayyana yadda Shugaba Bola Tinubu ya rika mulki ba da son rai ba.
Ƙungiyar mata Musulmi ta yi gargaɗi kan barazana ga Musulman Igbo, musamman mata masu hijabi, tare da bayyana halin da mata masu nakasa ke ciki a yanzu.
Gwamnatin Tarayya ta raba tallafin kuɗi ga sama da 34 miliyan yan Najeriya, tana sa ran kai miliyan 50 kafin ƙarshen 2026, don rage talauci, matsin tattalin arziki.
A labarin nan, za a ji cewa binciken rundunar tsaron Najeriya ta gano shirin da aka yii wani jarumin Nollywood, Stanley Amadi na kifar da gwamnati.
Ƙasar Saudiyya ta amince da ɗaukar ’yan Najeriya aiki a hukumance bayan yarjejeniya da aka ƙulla domin tsara daukar ma’aikata da kare hakkokinsu.
Ofishin jakadancin Maurka a Najeriya ya ba 'yan Najeriya damar shiga kwasa-kwasan koyon Turanci kyauta domin habaka kasuwanci da hanyoyin neman aiki.
Labarai
Samu kari