Tsohon Shugaban Marasa Rinjaye a Majalisar Wakilai, Farouq Aliyu, ya ce ya ƙi N250m da aka ba shi domin ya goyi bayan ƙoƙarin Obasanjo na wa’adin mulki na uku.
Tsohon Shugaban Marasa Rinjaye a Majalisar Wakilai, Farouq Aliyu, ya ce ya ƙi N250m da aka ba shi domin ya goyi bayan ƙoƙarin Obasanjo na wa’adin mulki na uku.
Hukumar Kula da Ambaliya a Najeriya (NiHSA) ta yi hasashen jihohin Imo, Cross River, Lagos da wasu 12 za su fuskanci ambaliyar ruwa mai tsanani cikin kwanaki bakwai.
Gwamnatin Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta ayyana gobe Talata a matsayin ranar hutu saboda shigowar sabuwar shekarar musulunci.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da shirin gudanar da auren gata. Gwamnan ya ware N1.5bn domin aurar da dubunnan mutane a jihar Kano.
Rundunar 'yan sandan jihar Zamfara ta tabbatar ta lalata wasu bama-bamai da ake zargin 'yan bindiga suka dasa a kan titin Kunchin Kalgo da ke karamar hukumar Tsafe.
Duk da jami'an tsaro sun kawo Malam Nasir El-Fufai gaban babbar kotun tarayya mai zama a Abuja, an dage saurron shari'ar zuwa karshen watan Yuni, 2026.
An samu rahoton rasuwar daya daga cikin Alhazan Najeriya da ke kasa mai tsarki. Alhajin ya rasu ne bayan ya gamu da hatsarin mota a birnin Makkah.
Wata kungiyar musulmi ta Najeriya ta jaddada muhimmanci addu'a a kokarin da ake yi na yakar ta'addanci da dawo da zaman lafiya mai dorewa a kasa.
Dakarun sojojin Najeriya na rundunar Operation Fansan Yamma sun samu nasara kan 'yan ta'adda a jihar Borno. Sojojin sun hallaka masu yawa bayan kai hari.
Babban Fasto, Primate Elijah Ayodele ya gargadi shugaban kasa Bola Tinubu cewa wata sabuwar kungiyar ta’addanci na shirin tada tarzoma a Najeriya.
Rundunar Operation Fansan Yamma ta fara sabon samame a dazuzzukan Katsina domin farautar ‘yan bindiga bayan mutuwar Manjo Janar Rabe Abubakar (mai ritaya)
Labarai
Samu kari