Rahotannin da ke yawo cewa an kashe shahararren hatsabibin ‘yan bindiga, Bello Turji, a harin sama na kasar Amurka a jihar Sokoto ba gaskiya ba ne.
Rahotannin da ke yawo cewa an kashe shahararren hatsabibin ‘yan bindiga, Bello Turji, a harin sama na kasar Amurka a jihar Sokoto ba gaskiya ba ne.
Bishop Matthew Hassan Kukah ya ce Najeriya ba za ta kawo ƙarshen ta’addanci da karfin bindiga kaɗai ba, yana mai jaddada bukatar amfani da sulhu da adalci.
Shugaba Bola Tinubu ya ce soke bikin cikar Najeriya shekara 65 da samun 'yancin kai ya ba shi hutu sosai, yayin da ya kaddamar da cibiyar Wole Soyinka a Legas.
Rundunar Yan Sanda a jihar Delta ta fara gudanar da bincike kan mutuwar wata yar kasar Amurka da ta zo Najeriya wurin saurayinta, an kama masoyinta a Warri.
Yayin da ake cigaba da maganganu kan zargin Sheikh Abubakar Shu'aib Lawan Triumph, an shawarci Gwamna Abba Kabir Yusuf ya yi adalci da gaskiya kan lamarin.
Tsohon Shugaban Kasa, Dr. Goodluck Ebele Jonathan ya bayyana cewa matsalar Boko Haram na da rikitarwa fiye da yadda galibin 'yan Najeriya ke tunani.
Rahotanni daga jihar Ogun sun bayyana cewa wata tanka da ta dauko man fetur ta fashe a kan totin Abeokuta zuwa Sagamu, ana fargabar mutane da dama sun mutu.
Shugaban majalisar wakilai, Tajudeen Abbas ya bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu ya kudiri yan sahihin zabe a Najeriya a shekarar 2027 yayin ganawa da EU
Sabon Sarkin Ibadan da aka nada a jihar Oyo, Oba Rashidi Adewolu Ladoja, ya bayyana cewa bai ɗauki zancen Peter Obi da ya kira shi ɗan’uwa a matsayin raini.
A labarin nan, za a ji yadda sabanin siyasa a jihar Akwa Ibom ya jawo guda daga cikin masu rike da mukamai a jihar, Ndianaabasi Udom ya ajiye mukaminsa.
Labarai
Samu kari