Madugun Kwankwasiyya kuma dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar NDC, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi barazanar kai Primate Ayodele kotu.
Madugun Kwankwasiyya kuma dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar NDC, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi barazanar kai Primate Ayodele kotu.
Rahotanni sun nuna cewa rundunar 'yan sandan Najeriya karkashin Tunji Disu ta yi umarni a binciki sufeton 'yan sanda kan kashe malamar Islamiyya, Ummulkhairi.
Runduna ta 13 ta sojin Najeriya ta musanta zargin fyaɗe da karɓar kuɗi a Cross River; ta ce an shirya bidiyon da ake yadawa don yaudarar jama'a da bata sunan jami'ai
Minista Nyesom Wike ya aika wa shugabannin JUAC takardar gargaɗin tura su gidan yari bayan sun ƙi janye yajin aikin da suka shiga duk da umarnin kotu.
Bayanai na ci gaba da fitowa kan shirin da aka yi domin kifar da gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, bincike ya nuna yadda aka sayo motoci 32.
Kwamitin gyaran haraji na shugaban kasa ya tabbatar da cewa jihohi 11 sun amince da dokar soke karbar haraji a hannu, tare da rage kananun harajin da ake karba.
Sojojin Najeriya sun tabbatar da shirin juyin mulki, inda aka cafke jami’ai guda 16, ciki har da Birgediya-janar Musa Abubakar Sadiq da aka ce ya san shirin makircin
Wata babbar kotun jihar Oyo da ke birnin Ibadan ta soke babban taron PDP da aka gudanar. Kotun ta hana shugabannin da aka zaba ayyana kansu a matsayin shugabanni.
Gwamnatin Tarayya za ta faɗaɗa tallafin kuɗin CCT zuwa gidaje miliyan 15; zuwa yanzu ƴan Najeriya miliyan 35 ne suka amfana da tallafin fiye da N25,000.
Rundunar Sojin Najeriya ta sanar da nasarorin da aka samu wajen yakar 'yan ta'adda da jiragen sama marasa matuka a Arewa maso Gabas, tana aiki tare da hukumomi.
'Yan ta'addan kungiyar ISWAP sun sake kai hari kan wani sansanin sojoji a jihar Borno. 'Yan ta'addan sun yi amfani da jirage marasa matuka wajen kai harin.
Labarai
Samu kari