Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC daga PDP. Shekarau ya taba sauya sheka zuwa jam'iyyun a baya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC daga PDP. Shekarau ya taba sauya sheka zuwa jam'iyyun a baya.
Kotun koli ta daga shari;ar masarautar Kano da Aminu Ado bayero da Muhammadu Sanusi II ke jagoranta zuwa bayan zaben shugaban kasa da gwamnoni na 2027.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya taya Ministan birnin Abuja, Nyesom Wike murnar cika shekaru 58, yana yabonsa kan jajircewa da hidimar jama’a a rayuwarsa.
A labarin nan, za a ji cewa DCP Abba Kyari da yan uwansa za su san makomarsu a kan tuhumar da EFCC ta shigar a gaban kotu game da wadansu kadarori.
Shugaban karamar hukumar Bukkuyum a jihar Zamfara, Abubakar Umar Faru, ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaro. Ya ce sojoji na bukatar manyan makamai.
Ministan sadarwa ya bayyana dabarun da 'yan bindiga ke yi wajen yin amfani da waya ko yanar gizo. Ya ce suna amfani da wasu hanyoyi domin kaucewa kama su.
Kungiyar matan Arewa maso Yamma ta gargadi Bello Turji ya mika wuya kafin lokaci ya kure masa. Sun yaba wa sojojin Najeriya game da kashe mataimakin Bello Turji.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya samu mukamin sarautar gargajiya a jihar Benue. Mai martaba Tor Tiv zai nada masa rawani.
Gwamnatin Najeriya ta hada kai da Faransa domin inganta tattara haraji. Sababbin dokokin harajin Najeriya na Bola Tinubu za su fara aiki a farkon 2026.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago, ya nuna goyon bayansa ga tsarin wa'adi daya a kan mulki. Ya ce zai taimaka wajen tabbatar da jagoranci mai kyau.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya fito ya karyata zargin kisan Kiristoci a Najeriya. Mai girma Bola Tinubu ya bayyana matsalolin da kasar nan ke fuskanta.
Labarai
Samu kari