Tsohon Shugaban Marasa Rinjaye a Majalisar Wakilai, Farouq Aliyu, ya ce ya ƙi N250m da aka ba shi domin ya goyi bayan ƙoƙarin Obasanjo na wa’adin mulki na uku.
Tsohon Shugaban Marasa Rinjaye a Majalisar Wakilai, Farouq Aliyu, ya ce ya ƙi N250m da aka ba shi domin ya goyi bayan ƙoƙarin Obasanjo na wa’adin mulki na uku.
Hukumar Kula da Ambaliya a Najeriya (NiHSA) ta yi hasashen jihohin Imo, Cross River, Lagos da wasu 12 za su fuskanci ambaliyar ruwa mai tsanani cikin kwanaki bakwai.
Sanata Kawu Sumaila ya tashi ya nuna adawa da bukatar ministan shari'a na kasa kan soke hukumar kula da nazarin Larabci da addinin Musulunci ta kasa (NBAIS).
Babbar kotun tarayya da ke Kaduna ta dage sauraron shari’ar tsohon gwamna Nasir El-Rufai bayan wasu da ake kara tare da shi sun kasa zuwa zaman kotun.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja, ta ki amincewa da bukatar da Sadiya Umar Farouq ta gabatar mata. Ta ce tsohuwar Ministar ba ta ba da hujja ba.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi kira ga alkalan Najeriya su rika yin gaggawa wajen tabbatar da adalci wajen yin hukunci tare da yin sa cikin sauri.
Rahotanni sun nuna cewa yan sanda sun cafke wata sabuwar amarya, Fatima bisa zargin kashe angonta ta hanyar daba masa wuka a wuya, an fara gudanar da bincike.
An sanar da cewa Mai Martaba Alhaji Olatunji da aka sace a jihar Kwara ya rasu. An sanar da cewa iyalan sarkin sun biya 'yan bindigar da suka sace shi kudin fansa.
Sadia Sanusi, shugabar kamfanin tsara kayan adon mata ta riga mu gidan gaskiya kamar yadda iyalanta suka tabbatar, ba su fadi abin da ya yi ajalinta ba.
Shugaban gwamnonin Arewa, Muhammadu Inuwa Yahaya ya bayyana cewa yawan surutu da taruka ba tare da daukar mataki ba ba za su kawo karshen matsalar Arewa ba.
Gwamnatin Katsina ta hana sayar da man fetur a jarakuna da 'yan bumburutu ke yi, cajin waya da POS a wasu kananan hukumomi saboda tsaro bayan mutuwar Janar Rabe.
Labarai
Samu kari