Rahotannin da ke yawo cewa an kashe shahararren hatsabibin ‘yan bindiga, Bello Turji, a harin sama na kasar Amurka a jihar Sokoto ba gaskiya ba ne.
Rahotannin da ke yawo cewa an kashe shahararren hatsabibin ‘yan bindiga, Bello Turji, a harin sama na kasar Amurka a jihar Sokoto ba gaskiya ba ne.
Shugaba Donald Trump na Amurka da Firayim Ministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu sun bayyana shirin zaman lafiya mai matakai 20 a Fadar White House.
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar III ya musanta kalaman da Bishof Kuka ya yi a taron kaddamar da littan Janar Lucky Irabor mai fitaya.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai harin ta'addanci a jihar Kwara. 'Yan bindigan sun kashe mutane tare da yin garkuwa da wasu da dama. An kuma kona gidaje.
An samu takun saka mai zafi tsakanin Dangote da hukumomin gwamnati kan man fetur, samar da danyen mai, da rikicin ma’aikata a sabuwar matatar man Dangote.
Gwamnan jihar Bauchi ya karbi rahoto kan kirkirar sababbin masarautu 12 da yankuna 2 da kuma hakimai 133. Bala Muhammad ya ba sarakuna hakuri kan hakan.
Uwargidan shugaban kasan Najeriya, Remi Tinubu, ta bayyana cewa ta shiga cikin wani lokaci lokacin zaben shekarar. Ta ce an ci amanarta a inda ba ta yi zato ba.
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya dauko dan marigayi Bukae Abba Ibrahim, mukami a gwamnatinsa. Gwamnan ya nada shi matsayin mai ba shi shawara.
Wani gwamna a Arewacin Najeriya ta ya bayyana cewa matsalar tsaro ba za ta kare da wuri ba. Ya ce sojoji da gwamnati na kokari amma abin yana da yawan gaske.
Matatar Dangote ta yi tayin biyan albashi ga ma'aikatan da ta kora saboda zargin cin amana. Sai dai kungiyar PENGASSAN ta ki amimcewa da bukatar matatar.
Labarai
Samu kari