Ministan tsaron Israila, Israel Katz, ya bayyana cewa ba za su janye dakarun sojojin kasar daga Kudancin Lebanon. Ya ce ko da Amurka ta bukata, ba za su yi ba.
Ministan tsaron Israila, Israel Katz, ya bayyana cewa ba za su janye dakarun sojojin kasar daga Kudancin Lebanon. Ya ce ko da Amurka ta bukata, ba za su yi ba.
Rahotanni sun nuna cewa rundunar 'yan sandan Najeriya karkashin Tunji Disu ta yi umarni a binciki sufeton 'yan sanda kan kashe malamar Islamiyya, Ummulkhairi.
Mai martaba Muhammadu Sanusi II ya koma jihar Kano bayan wata ziyara da ya kai. Mai martaba Aminu Ado Bayero ya gana da baki a fadarsa da ke gidan Nasarawa.
Wani mummunan lamari ya faru a masallacin Ummu Haani Adigun da ke birnin Osogbo a jihar Osun, inda aka yi wa wani duka har lahira bayan sallar asuba.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta kama wasu barayin mota da suka saye motar Naira miliyan 75 daga Abuja suka gudu Kano za su sayar da ita wa wani dan kasuwa.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta bayyana cewa ta samu nasarar cafke wani gawurtaccen dan daba da aka dade ana nema ruwa a jallo. An cafke 'yan kungiyarsa.
Iyalan sojojin Najeriya 16 da aka kama kan zargin yunkurin juyin mulki sun roki shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya sassauta musu saboda halin da 'ya'yansu ke ciki.
Dakarun Najeriya sun yi wa 'yan bindiga ruwan wuta a jihar Kwara bayan kaddamar da sabon farmakin Operation Igbo Danu domin kawar da 'yan ta'adda a dazuka.
A labarin nan, za a ji cewa mazauna Rijiyar Lemo da ke Layin Azman a Kano sun gamu da firgici a yammacin ranar Juma'a, 30 ga watan Janairu bayan fashewar wani abu.
'Yan kasuwa da manyan dilolin mai a Najeriya sun yi gargadi da cewa tashin farashin danyen mai a duniya zai iya sa kudin lita ya kai N1,000 a Najeriya.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya raba gardama kan jita-jitar sauke Muhammadu Sanusi II daga kujera. Ya bayyana wanda zai ci gaba da zama sarki.
Labarai
Samu kari