Kasar Musulunci ta Iran ta dage cewa ba za ta yarda da matakan da Amurka ta dauka kanta ba, ta ce halayen kasar ne suka jawo cikas a tattaunawar sulhu.
Kasar Musulunci ta Iran ta dage cewa ba za ta yarda da matakan da Amurka ta dauka kanta ba, ta ce halayen kasar ne suka jawo cikas a tattaunawar sulhu.
Kotun koli ta daga shari;ar masarautar Kano da Aminu Ado bayero da Muhammadu Sanusi II ke jagoranta zuwa bayan zaben shugaban kasa da gwamnoni na 2027.
Gwamnan jihar Bayelsa, Sanata Duoye Diri, ya kadu kan mutuwar mataimakinsa. Gwamnan ya umarci a gudanar da bincike kan gawar bayan fara yada jita-jita.
Kotu a Akwa Ibom ta yankewa mutane hudu hukuncin kisa kan garkuwa da tsohon ma’aikacin ExxonMobil da yanke masa hannu bayan karbar kudin fansa N5m.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka wani tantitin jagoran 'yan bindiga a jihar Sokoto. Sojojin sun kashe jagoran 'yan bindigan ne yayin artabu.
Kungiyar Equipping The Persecuted ta yi gargadi kan yiwuwar hare-haren Kirsimeti a Arewa, DSS ta tabbatar da daukar matakan kariya yayin da ake shakku kan zargin.
Yakubu Gowon ya halarci taro a fadar shugaban kasa Abuja yayin da ake yada jita-jitar mutuwarsa a shoshiyal midiya, abin da ya karyata labarin da ba a tabbatar ba.
Gobara ta lalata gidaje huɗu a Asokoro, Abuja, a wani gini da ake alakanta da tsohon gwamnan Zamfara, Ahmed Yerima. Ana zargin farantan solar ne suka jawo gobarar.
Gwamnatin jihar Bauchi ta amince da karin albashi mai tsoka ga likitoci da ma'aikatan lafiya a fadin jihar. Ta amince da karin ne domin bunkasa ayyukansu.
Gwamnatin tarayya ta bude shirin YouthCred wanda aka samar domin bai wa matasa masu aikin yi bashin kudi, an kaddamar da shirin ga kowane matashi.
Dan bindiga, Bello Turji ya fito da sabon bidiyo yana karyata zargin cewa Bello Matawalle ya ba ’yan bindiga kuɗaɗe, yana cewa ba a taba ba shi miliyoyi ba.
Labarai
Samu kari