Kasar Musulunci ta Iran ta dage cewa ba za ta yarda da matakan da Amurka ta dauka kanta ba, ta ce halayen kasar ne suka jawo cikas a tattaunawar sulhu.
Kasar Musulunci ta Iran ta dage cewa ba za ta yarda da matakan da Amurka ta dauka kanta ba, ta ce halayen kasar ne suka jawo cikas a tattaunawar sulhu.
Kotun koli ta daga shari;ar masarautar Kano da Aminu Ado bayero da Muhammadu Sanusi II ke jagoranta zuwa bayan zaben shugaban kasa da gwamnoni na 2027.
Fadar shugaban kasa ta yi wa 'yan adawa martani game da kama 'yan adawa da EFCC ta yi. Ta ce Bola Tinubu ba shi ba EFCC umarni ta cafke 'yan jam'iyyar adawa.
Hukumar tattara haraji ta kasa FIRS ta yi karin bayani game da yarjejeniyar da Najeriya ta yi da Faransa. FIRS ta ce babu wani bangare da zai cutar da Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Murtala Asada ya ce ba haka kawai ya ke zargin karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ba.
Alhaji Aliko Dangote ya ce zuwa gobe Talata, 16 ga Disamba sabon farashin man fetur zai fara aiki bayan sauki da ya yi. Ya ce zai cigaba da saukakawa jama'a.
Gwamnan Ebonyi, Francis Ogbonna Nwifuru, ya amince da biyan ₦150,000 a matsayin alawus din Kirsimeti ga dukkan ma’aikatan gwamnati a jihar gaba daya.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kafa sabuwar runduna ta musamman wadda za ta rika kula da tashoshin motoci da sauran wuraren da jama'a ke taruwa.
Tsohon jakadan Najeriya a kasar China, Sheikh Uthman AbdulAzeez, ya riga mu gidan gaskiya, Gwamna AbdulRahman AbdulRazak na jihar Kwara ya yi ta'aziyya.
Hadimin tsohon shugaban mulkin soja, Janar Yakubu Gowon, Adeyeye Ajayi ya musanta jita-jitar rasuwarsa, yana bayyana ta a matsayin labarin karya.
An kashe wata mai juna biyu da ɗanta a Sheka Sabuwar Gandu, jihar Kano, bayan wasu da ba a san ko su waye ba sun shiga gidanta, lamarin da ya jefa al’umma a firgici.
Labarai
Samu kari