Bayan shafe kwana 126 a tsare a hannun hukuma, Nasir El-rufa'i zai cigaba da zama a hannun jami'an tsaro har zuwa ranar 22 ga Satumban 2026 kafin a koma kotu.
Bayan shafe kwana 126 a tsare a hannun hukuma, Nasir El-rufa'i zai cigaba da zama a hannun jami'an tsaro har zuwa ranar 22 ga Satumban 2026 kafin a koma kotu.
Rahotanni sun nuna cewa rundunar 'yan sandan Najeriya karkashin Tunji Disu ta yi umarni a binciki sufeton 'yan sanda kan kashe malamar Islamiyya, Ummulkhairi.
Mutanen unguwar Dorayi Karshen Waya sun kama wani barawon waya da ya caja wa wata mata wuka, sun banka masa wuta tun kafin karisowar yan sanda a Kano.
Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru ya dauki zafi kan harin da mutanen garin Amisiri suka kai kan mutanen Okporojo, wanda aka yi wa mutum hudu yankar rago.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-haren ta'addanci a jihar Zamfara. 'Yan bindigan sun hallaka mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba.
Gwamna Uba Sani ya jinjinawa Shugaba Bola Ahmed Tinubu bisa yadda ya sa Tudun Biri a shirin sake gina matsugunan mutanen da rigingimu ya shafa a Najeriya.
Majiyoyi sun bayyana shirin juyin mulki da aka shirya, inda aka bankado makamai da kuɗaɗe daga jami’an soja da fararen hula, ciki har da tsohon gwamna Timipre Sylva.
A labarin nan, za a ji cewa Alhaji Aminu Babba Dan Agundi ya bayyana matsayarsu a kan zargin cewa za a yi sulhu a kan maganar rikicin masarautar Kano.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu gagarumar nasara a yakin da suke yi da 'yan ta'adda masu tayar da kayar baya. Sojojin sun kashe wani babban kwamandan ISWAP.
Malamin Musulunci kuma shahararren Farfesa a Ilorin, Yusuf Lanre Badmus, ya rasu a ranar 30 ga Janairu 2026, Gwamnan Kwara ya yi ta’aziyya ga iyalansa.
Tsohon Ministan sadarwa, Adebayo Shittu, ya yi magana kan matsalar rashin tsaro da cin hanci. Adebayo ya bayyana abin da ya hana Bubari magance matsalolin.
Labarai
Samu kari