Shugabancin jam'iyyar NDC ya nesanta kansa da kwamitin yaƙin neman zaɓe mai mambobi 59 da OK Movement ta kafa domin Peter Obi da Rabiu Muaa Kwankwaso
Shugabancin jam'iyyar NDC ya nesanta kansa da kwamitin yaƙin neman zaɓe mai mambobi 59 da OK Movement ta kafa domin Peter Obi da Rabiu Muaa Kwankwaso
Hukumar Kula da Ambaliya a Najeriya (NiHSA) ta yi hasashen jihohin Imo, Cross River, Lagos da wasu 12 za su fuskanci ambaliyar ruwa mai tsanani cikin kwanaki bakwai.
Ma'aikatar kudi ta tarayya ta musanta labarin cewa gwamnatin Tinubu na shirin dora karin haraji a harkokin sadarwa da man fetur, ta ce labarin ba gaskiya ba ne.
Tsohon gwamnan jihar Edo, Sanata Adams Oshiomhole ya musanta rahotanni da ke nuna cewa ya yi zargin an yi sa hannun sanatoci na bogi a rahoton dakatar da Natasha.
Kungiyoyin NLC da TUC sun sanar da shirin fara tattaunawa da gwamnatin tarayya kan sabon mafi karancin albashi, saboda hauhawar farashi da ta yi wa ma’aikata katutu.
Hukumar NCC ta fara nazarin kudin haɗa hanyoyin sadarwa tsakanin kamfanonin waya bayan shekaru takwas, lamarin da ka iya janyo ƙarin kuɗin kira da saƙonnin SMS.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana cewa a shirye yake ya sadaukar da ransa domin ceto daliban da 'yan bindiga suka yi awon gaba da su zuwa daji.
'Yan kasuwar man fetur sun bayyana cewa nan gaba kadan kudin litar man fetur za ta kasar sauka kasa a Najeriya. Sun ce lita za ta dawo kasa da N120.
'Yan bindiga dauke da makamai sun tare wani basarake a kan hanya a jihar Plateau. Hatsabiban 'yan bindigan sun hallaka shi har lahira sakamakon harin.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da daukar matasa 1,000 a matsayin masu gadin dazuzzuka a Katsina domin taimakawa hukumomin tsaro wajen yaki da ‘yan bindiga.
Dan takarar shugaban kasa na NDC, Peter Obi ya ce gwamnatinsa za ta tattauna da duk wani dan ta'adda da ya amince zai daina aikata miyagun laifuffuka.
Labarai
Samu kari