Shugabancin jam'iyyar NDC ya nesanta kansa da kwamitin yaƙin neman zaɓe mai mambobi 59 da OK Movement ta kafa domin Peter Obi da Rabiu Muaa Kwankwaso
Shugabancin jam'iyyar NDC ya nesanta kansa da kwamitin yaƙin neman zaɓe mai mambobi 59 da OK Movement ta kafa domin Peter Obi da Rabiu Muaa Kwankwaso
Hukumar Kula da Ambaliya a Najeriya (NiHSA) ta yi hasashen jihohin Imo, Cross River, Lagos da wasu 12 za su fuskanci ambaliyar ruwa mai tsanani cikin kwanaki bakwai.
Mawakin jam'iyyar APC, Dauda Kahutu Rarara ya ce bai kamata malamai su zuba ido ana yada bidiyon rashin tsaro ba. Ya ce ya kamata su sauya salon wa'azi.
Janar Abdulsalami Abubakar mai ritaya ya ce da gwamnatin Muhammadu Buhari da Tunde Idiagbon ta ci gaba da mulki fiye da watanni 20, Najeriya za ta fi samun ci gaba.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya bayyana cewa dan ta'adda, Bello Turji bai gagari hukuma ba kuma da yarfae Alah ya kusa shiga hannun jami'an tsaron Najeriya.
Kungiyar matasan Arewa ta AYA ta yi zargin cewa wasu manyan yan siyasa sun fara kulla-kulla domin ganin an sauke manyam hafsoshin tsaron kasar nan.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa babu laifi Iran ta mallaki makamai masu linzami saboda wasu kasashen da ke kusa da ita suna da irinsu.
Gwamnatin Najeriya ta kaddamar da sabuwat tashar talabijin da za a rika kallo kyauta domin bunkasa fasahar zamani. Ta samar da tashohi sama da 100 na kyauta.
Sarki Muhammadu Sanusi II ya yi magana kan belin da ICPC ta ba Nasir El-Rufa'i inda ya ce sharudan sun yi tsauri sosai kuma yana bukatar a masa adalci.
Mawakin APC, Dauda Kahutu Rarara ya bayyana cewa bai kamata a rika magana kan 'yan ta'adda a intanet ba. Ya ce bai so maganar Atiku kan sace mahaifiyarsa ba.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Kebbi sun samu nasarar cafke wasu mutane da ake zargin mambobin kungiyoyin ta'addanci ne na Boko Haram da Lakurawa.
Labarai
Samu kari