Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai, ya koma hannun hukumar yaki da cin hanci da rashawa da sauran laifuffuka masu alaka (ICPC).
Babbar kotun tarayya dake Kaduna ta dage sauraron karar neman belin tsohon gwamna Nasir El-Rufai zuwa ranar Laraba, yayin da ake ci gaba da shari'arsa ta cin hanci.
Dan majalisar Amurka, Riley Moore ya soki hare-haren da aka kai wa Kiristoci a Jos, ya bukaci Najeriya ta ƙarfafa tsaro domin kare rayukan al'umma.
A yau wa'adin da gwamnati ta bayar domin cike bayanan haraji da Bola Tinubu ya sanya a karkashin dokar haraji zai kare. Ana so duk mai samun kudi a cika dokar.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Kawu Sumaila da wasu daga cikin yan majalisar Kano sun yi taro inda suka bayyana matsalarsu da gwamnatin Kano.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufa'i ya isa wata kotu a Kaduna domin halartar zaman kotu kwanaki kadan bayan jana'izar mahaifiyarsa a Abuja.
Kwamishinan muhalli na jihar Katsina da hadimin Gwamna Dikko Umaru Raddansun yi murabus daga kan mukamansu. Sun yi murabus ne don zaben 2027 mai zuwa.
Wata kungiyar Musulunci a Najeriya ta bukaci gwamnatin tarayya karkashin Bola Tinubu ta yanke alaka da Isra'ila tare da tir da Amurka kan yakin da ake da Iran.
Hukumar hasashen yanayi ta Najeriya (NiMet) ta sanar da cewa za a yi ruwan sama jihohi irinsu Kaduna, Yobe, Gombe, Adamawa, Taraba da sauransu a Arewa da wasu jihohi
Labarai
Samu kari