Hukumar Kula da Ambaliya a Najeriya (NiHSA) ta yi hasashen jihohin Imo, Cross River, Lagos da wasu 12 za su fuskanci ambaliyar ruwa mai tsanani cikin kwanaki bakwai.
Hukumar Kula da Ambaliya a Najeriya (NiHSA) ta yi hasashen jihohin Imo, Cross River, Lagos da wasu 12 za su fuskanci ambaliyar ruwa mai tsanani cikin kwanaki bakwai.
Gwamnan Edo, Sanata Monday Okpebholo ya yi barazanar hukuncin kisa ga masu garkuwa da mutane da ‘yan daba da aka kama a jihar inda ya ce za a rataye su.
Dakarun rundunar tsaro ta jihar Edo sun cafke wani babban dan garkuwa da mutane da ya addabi al'umma a yankin Uromi da kewaye, sun fushe gidansa.
Jarumar Kannywood, Nafisah Abdullahi ta bayyana cewa zaman aure ba ya gabanata a yanzu. Ta ce aure kamar zama a yi wa namiji bauta ne ita kuma bata shirya haka ba.
Rundunar Sojojin Najeriya ta musanta rahotannin da ke yawo cewa Laftanar Kanal Emmanuel Gabriel Okoye ya mutu ne sakamakon harin ‘yan bindiga a Taraba.
‘Yan sandan Najeriya sun gargadi masu aikata laifuffukan zabe a Ekiti, yayin da suka sanar da kammala shirin samar da tsaro yayin zaben gwamnan jihar.
Wata mata a Ibadan ta shigar da karar neman a raba aurenta da mijinta, inda ta zarge shi da rashin kulawa, lalata da mata, barnata kasuwancinta da cin zarafi.
Daya daga cikin manyan jam'iyyar ADC a Najeriya, Dele Momodu ya bayyana cewa Atiku Abubakar zai samu kuri'u masu yawa a Arewa da Kudu, Tinubu zai sha wuya.
Matatar shugaban Izala kuma tsohon shugaban hukumar NAHCON, Sheikh Abdullahi Saleh Pakistan ta rasu. Za a yi jana'izar Hajiya Zainab a yau da karfe 10:00 na safe.
Ministan tsaro, Christopher Musa, ya bayyana cewa za su fara shiga wuraren yaki tare da 'yan jarida domin dauko rahotanni masu inganci da sanar da jama'a.
Labarai
Samu kari