A labarin nan, za a ji yadda tsohon Ministan Tinubu, Abdullahi Tijjani Gwarzo ya bayyana cewa suna maraba da duk wani yunkuri na sauya sheƙar Abba Kabir Yusuf.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon Ministan Tinubu, Abdullahi Tijjani Gwarzo ya bayyana cewa suna maraba da duk wani yunkuri na sauya sheƙar Abba Kabir Yusuf.
Rahotannin da ke yawo cewa an kashe shahararren hatsabibin ‘yan bindiga, Bello Turji, a harin sama na kasar Amurka a jihar Sokoto ba gaskiya ba ne.
‘Yan bindiga sun sace Ladi Abel, matar jami’in NIS, a hanyar Badagry–Mile 2, sun nemi kudin fansa N7m, daga baya suka hakura a N3m; ’yan sanda sun fara bincike.
Bankin AfDB zai sake ba Najeriya rancen dala miliyan 500 a matsayin kashi na biyu rancen dala biliyan 1 don tallafawa sauye-sauyen tattalin arzikin kasar nan.
May Agbamuche-Mbu da aka haifa a jihar Kano kuma ta yi karatu a jihar ta karbi ragamar hukumar INEC bayan tafiyar Farfesa Mahmood Yakubu daga hukumar.
Ambaliya ta mamaye yankunan Ogidi da Ogbaru a Anambra bayan ruwan sama mai karfi, gidaje da gonaki sun nutse, gwamnati ta dauki matakan gaggawa don taimakawa jama’a.
Ana hasashen Bola Tinubu zai nada sabon shugaban INEC bayan Farfesa Mahmood Yakubu ya bayyana dalilin ajiye mukaminsa na shugaban hukumar a jiya Talata.
Tinubu ya ki sanya hannu kan da dokoki biyu da majalisa ta amince da su, yana mai cewa suna da kura-kurai da suka sabawa dokokin kudi da haraji na gwamnati.
Majalisar wakilai ta rantsar da sababbin mambobi uku daga zaben cike gurbi na Agusta 2025, APC ta samu kujeru hudu, PDP daya, yayin da ya rage saura kujeru biyu.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da barin Farfesa Yakubu mukamin shugaban INEC bayan karewar wa’adinsa na biyu tun da ya hau kujerar a 2015.
Ministan Kimiyya da Fasaha, Geoffrey Nnaji, ya yi murabus bayan an zarge shi da amfani da jabun takardun makaranta da NYSC, Tinubu ya karɓi murabus din ministan.
Labarai
Samu kari