Zaman Majalisar Dokokin Jihar Neja ya rikide zuwa rikici bayan ‘yan majalisa sun dakatar da zama kan wasu batutuwa da suka shafi bangaren gwamnati.
Zaman Majalisar Dokokin Jihar Neja ya rikide zuwa rikici bayan ‘yan majalisa sun dakatar da zama kan wasu batutuwa da suka shafi bangaren gwamnati.
Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Mai martaba Muhammmadu Sanusi II ya halarci wani taro da aka yi a jihar Legas. Sarakuna sun hadu sun tattauna batutuwan da sukashafi yancin dan Adam.
A labarin nan, za a j cewa hukumar ICPC ta tsare tsohon Shugaban NIMASA, Bashir Jamoh bayan zarge-zargen badakaloli masu yawa da aka shiga a kansa.
Iyalan Hausawa 16 da aka kashe a Edo suna cikin kunci har yanzu, suna korafi kan rashin taimako daga gwamnatin, yayin da aka shirya zanga-zanga a Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce duk da ana jin jiki a kan manufofinsa, ba za a janye su na saboda suna haifar da ɗa mai ido.
'Yan bindiga sun kashe mutum 50 a Katsina da Kwara; mutum 20 sun mutu a Faskari, 10 kuma a Kaiama. An kona gidaje da motoci a hare-haren da aka kai makon nan.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya je gidan Sanata Henry Seriake Dickson a Abuja bayan rasuwa da jana'izar mataimakin gwamnan jihar Bayelsa, Dr Lawrence Ewhrudjakpo.
Tsohon shugaban kwamitin gyaran fansho, Dr Abdulrasheed Maina, ya faɗi a Abuja sakamakon raunin da ya samu. Ana ci gaba da ba shi kulawa a asibiti.
'Yan bindiga kusan 200 sun kashe mutum fiye da 35 a Woro, Jihar Kwara; sun kona fadar Sarki da shaguna yayin da har yanzu ba a san inda basaraken yake ba.
Kasar Amurka ta aike da rukunin sojoji zuwa Najeriya domin karfafa yaki da ta’addanci a Yammacin Afirka, bisa yarjejeniya tare da gwamnatin Najeriya.
Labarai
Samu kari