Hukumar Kula da Ambaliya a Najeriya (NiHSA) ta yi hasashen jihohin Imo, Cross River, Lagos da wasu 12 za su fuskanci ambaliyar ruwa mai tsanani cikin kwanaki bakwai.
Hukumar Kula da Ambaliya a Najeriya (NiHSA) ta yi hasashen jihohin Imo, Cross River, Lagos da wasu 12 za su fuskanci ambaliyar ruwa mai tsanani cikin kwanaki bakwai.
Kungiyar CFRPA ta yi mika korafi ga hukumar INEC domin neman karin bayani kan sahihancin takardun karatun shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ko a siga kotu.
Dan ta'adda, Bello Turji ya bayyana cewa a shirye yake a yi zaman lafiya da shi ko kuma yaki idan aka zabi hakan. Bello Turji ya ce bai ajiye makami ba.
An gudanar da taron tunawa da mahaifiyar shugaba Bola Tinubu, Hajiya Abibat Mogaji. Kashim Shettima da sauran manyan mutane sun hallara wajen taron.
Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna ta yi Allah wadai da kona wata malamar Islamiyya da aka yi a jihar Maraba Jos a jihar Kaduna kan zargin ta da satar yara.
NADF ta fara rabon buhunan taki 100,800 ga kananan manoma a jihohin Arewa biyar domin rage kudin noma da kara samar da abinci karkashin shirin Renewed Hope FISP.
Wasu rahotanni sun bayyana cewa jagoran ‘yan bindiga Bello Turji ya fitar da bidiyo inda ya yi ikirarin kashe sojoji bayan harin da ya afku a Isa.
Allah ya yi wa daya daga cikin 'yan majalisar dokokin jihar Bauchi rasuwa. Dan majalisar ya yi bankwana da duniya ne a safiyar ranar Lahadi, 21 ga watan Yunin 2026.
Iyalan da aka sace a garinsu Sunday Igboho sun samu ‘yanci bayan dan gwagwarmayar ya bai wa masu garkuwa wa’adin sa’o’i biyu su sako wadanda suka yi garkuwa da su.
Wasu dakarun sojojin Najeriya sun rasa ransu sakamakon fashewar bam a jihar Sokoto. Ana zargin 'yan bindiga ne suka dasa masu bam din a kan hanya.
Labarai
Samu kari