Rahotanni sun nuna cewa an kama wata matar sure, Bilkisu Sani da ke yankin karamar hukumar Rogo ta jihar Kano kan zargin kashe mijinta, Hafizu Gausu.
Rahotanni sun nuna cewa an kama wata matar sure, Bilkisu Sani da ke yankin karamar hukumar Rogo ta jihar Kano kan zargin kashe mijinta, Hafizu Gausu.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bayar da umarnin gudanar da cikakken bincike na gaskiya kan mutuwar mutanen da ake zargi da haƙar ma’adinai ba bisa ƙa’ida ba a Neja.
Wata kotu a jihar Ondo ta yanke wa Uche Onu, Ekene Okorie da Celestine Eze hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan same su da laifin fashi da makami.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo, ya bayyana rashin jin dadinsa kan gazawar da Najeriya ta yi na samun gurbin zuwa gasar cin kofin duniya.
Majalisar dattawa ta yi bakin fuska da aka bai wa sanatoci hudu da suka samu nasara a zaben cike gurbi rantsuwar kama aiki a hukumance ranar Laraba.
Madugun Kwankwasiyya kuma dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar NDC, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi barazanar kai Primate Ayodele kotu.
Kungiyar NASFAT reshen Osogbo, jihar Osun ta bukaci al'ummar musulmin Najeriya su tashi tsaye su ba da gudummuwa wajen dawo da tsaro a kasar nan.
A cikin kwanaki biyu da suka gabata, majiyoyi sun ce mabiyan Ado Aleiru na bibiyar wani dan ta'adda, Kachalla Muhammadu a dazukan Matazu da Musawa.
Gwamnatin Sakkwato karkashin jagorancin Gwamma Ahmed Aliyu ta ce ba za ta dauki rahotanni sirri da ke nuna shirin da kasurgumin dan bindiga, Bello Turji ke yi ba.
Matar Janar Rabe Abubakar da ya mutu a hannun masu garkuwa da mutane ta ki tafiyaa lokacin da 'yan bindiga suka ce ta tafi.'Yar Janar Rabe ta fadi me ya faru a daji.
Kungiyar Shi’a ta Najeriya karkashin Sheikh Zakzaky ta sanar da gudanar da tattakin Ashura a wurare sama da 600 a Najeriya domin tunawa da shahadar Imam Husain.
Labarai
Samu kari