Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa bam ya tashi a wani masallaci da ke babbar Kasuwar Gamboru a Maiduguri a lokacin da mutane ke sallah.
Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa bam ya tashi a wani masallaci da ke babbar Kasuwar Gamboru a Maiduguri a lokacin da mutane ke sallah.
Babbar kotun Abuja ta ba da belin tsohon Ministan Shari'a Abubakar Malami, inda aka sanya sharuda masu tsanani da kuma ranar ci gaba da shari'a a 2026.
A labarin nan, za a ji cewa jihar Kano ta kara zarra a tsakanin takwarorinta, inda ta samu tara kudin shiga da ya ninka zuwa 100% daga abin da aka tara a baya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya bukaci a binciki shugaban kasa Bola Tinubu da dukkan ministocinsa kan zargin mallakar takardun bogi.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa yan bindiga sun tare hanyar Gusau–Gummi a Zamfara da yammacin jiya Talata 7 ga watan Oktobar shekarar 2025.
Farfesa Mahmood Yakubu ya kusa kammala wa'adinsa a shugabancin hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC). An yi duba kan wadanda za su maye gurbinsa.
‘Yan bindiga sun sace Ladi Abel, matar jami’in NIS, a hanyar Badagry–Mile 2, sun nemi kudin fansa N7m, daga baya suka hakura a N3m; ’yan sanda sun fara bincike.
Bankin AfDB zai sake ba Najeriya rancen dala miliyan 500 a matsayin kashi na biyu rancen dala biliyan 1 don tallafawa sauye-sauyen tattalin arzikin kasar nan.
May Agbamuche-Mbu da aka haifa a jihar Kano kuma ta yi karatu a jihar ta karbi ragamar hukumar INEC bayan tafiyar Farfesa Mahmood Yakubu daga hukumar.
Ambaliya ta mamaye yankunan Ogidi da Ogbaru a Anambra bayan ruwan sama mai karfi, gidaje da gonaki sun nutse, gwamnati ta dauki matakan gaggawa don taimakawa jama’a.
Ana hasashen Bola Tinubu zai nada sabon shugaban INEC bayan Farfesa Mahmood Yakubu ya bayyana dalilin ajiye mukaminsa na shugaban hukumar a jiya Talata.
Labarai
Samu kari