Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya ce ƙasar ta kamata ta rage dogaro da makaman Amurka, tare da ƙarfafa masana’antun kera makamai na cikin gida domin tsaro.
Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya ce ƙasar ta kamata ta rage dogaro da makaman Amurka, tare da ƙarfafa masana’antun kera makamai na cikin gida domin tsaro.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Amurka ya wallafa wani bidiyo da ya nuna Barrack Obama da matarsa Michelle a matsayin birrai a shafinsa na Truth social.
Awanni bayan sun kubuta, wasu daga cikin kiristocin da aka sace a garin Kurmin Wali a Kaduna sun ce dun sha azaba matuka a hannun masu garkuwa da mutane.
Ƙungiyar Limamai da shugabanni a yankin Yarabawa ta bayyana cewa azumin Ramadan zai fara ranar Laraba, 18 ga Fabrairun shekarar 2026 da muke ciki.
A labarin nan, za a ji cewa matatar Dangote ta bayyana fargaba a kan yiwuwar tashin farashin litar man fetur zuwa akalla N1000 nan ba da jima wa ba.
Hukumomin Najeriya sun kama fararen hula akalla hudu bisa zargin hannu a yunkurin juyin mulki da aka ce an yi wa shugaba Bola Ahmed Tinubu a Najeriya a 2025.
Gwamnan Osun, Ademola Adeleke, ya gargadi masu shirin kutsawa Fadar Ikirun, yana umartar jami’an tsaro su kare fadar har sai an kammala shari'ar sarautar Akirun.
Rundunar 'yan sandan Najeriya a jihar Ogun ta cafke wani mutum mai suna Gafaru Rasaki bisa mallakar kawunan mutane har hudu, ya ce ya tono su a makabarta.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya sanar da cewa gwamnati za ta zamanantar da kasuwannin Kano domin gujewa gobara da ake yawan samu.
An samu bayanai game da cewa an fara binciken tsohon ministan kimiyya da fasaha, Uche Nnaji kan zargin aiki da takardun bogi na makaranta da NYSC da ya yi.
Labarai
Samu kari