Rahotanni sun nuna cewa an kama wata matar sure, Bilkisu Sani da ke yankin karamar hukumar Rogo ta jihar Kano kan zargin kashe mijinta, Hafizu Gausu.
Rahotanni sun nuna cewa an kama wata matar sure, Bilkisu Sani da ke yankin karamar hukumar Rogo ta jihar Kano kan zargin kashe mijinta, Hafizu Gausu.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bayar da umarnin gudanar da cikakken bincike na gaskiya kan mutuwar mutanen da ake zargi da haƙar ma’adinai ba bisa ƙa’ida ba a Neja.
Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta fadi sunayen mutane da kamfanoni guda tara da ake zargi da tallafawa 'yan ta'adda. An sanya masu takunkumi.
Jami'an Kwastam da ke aiki a tashar ruwa ta TinCan a jihar Legas sun tara wa gwamnatin Najeriya kudaden shiga da suka kai Naira biliyan 111.2 a watan Mayu, 2026.
Fitaccen Fasto Elijah Ayodele ya musanta zargin bata suna da Rabiu Musa Kwankwaso ya yi masa, yana mai cewa kalamansa na annabci ba hari ba ne ga kowa.
Babbar kotun jihar Kano ta dage shari'ar da gwamnatik Kano ke tuhumar tsohon shugaban APC, Abdullahi Ganduje, matarsa da dansa da karkatar da kudin jama'a.
Dakarun Najeriya karkashin Operation Fansan Yamma sun kama mota makare da takalma irin na sojoji a jihar Zamfara. Ana zargin 'yan ta'adda za a mikawa.
Jam'iyyar APC Kebbi ta dakatar da shugabanninta biyu bayan abin da ya faru a zaben cike gurbi na Zuru, yayin da Gwamna Nasir Idris ya dakatar da kwamishina.
Jam'iyyar APC a jihar Osun ta tabbatar da cewa mutum daya ya mutu a yayin da suke kan hanyar yakin neman zabe a jihar Osun, babbar motata burma kansu.
Rundunar yan sandan Najeriya ta bayyana cewa yan bijilanti ne a bidiyon da ake yadawa na wasu mutane na wucewa kusa da jami'an a kan babura a jihar Katsina.
Hukumar EFCC ta ce tana shirin gurfanar da shugaban kungiyar Fulani ta Miyetti Allah domin zargin da ake masa kan alaka da kudi ba ta hanyar da ta dace ba.
Labarai
Samu kari