Gwamnatin Donald Trump ta fadi sunayen mutanen da ake zargi da tallafawa ta'addanci wajen jigilar kudin ISIS a Najeriya. Ta ambaci wasu kamfanoi a Legas da Kano.
Gwamnatin Donald Trump ta fadi sunayen mutanen da ake zargi da tallafawa ta'addanci wajen jigilar kudin ISIS a Najeriya. Ta ambaci wasu kamfanoi a Legas da Kano.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Wasu kungiyoyin fararen hula sun gudanar da zanga-zangar neman shugaban kaaa Bola Ahmed Tinubu ya kori daya daga cikin ministocinsa kan wasu zarge-zarge.
Dan ta'addan Boko Haram mai alaka da Abubakar Shekau da ake kira Abubakar Saidu da aka fi sani da Sadiku ne ya jagoranci kashe Musulmai kusan 200 a Kwara.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammadu Sa'ad Abubakar III, ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaron da ake fama da ita. Ya bayyana abin da ke kara rura wutar.
'Yan bindiga sun kashe mutum 13 a kasuwar Anwase, Benue, sannan suka sace mata. Wannan hari ya biyo bayan kisan mutum 16 a Abande kwanaki biyu da suka wuce.
Sanata Barau ya sanar da cewa Tinubu ya amince a kashe N19bn don sake fara aikin titin Kano–Gwarzo–Dayi; an saki kuɗin ne don kammala hanyar kilomita 100.
Fadar shugaban kasa ta bayyana irin addu'o'in da limamin masallacin kasa, Farfesa Luqman Zakariyah ya yi wa Bola Ahmed Tinubu bayan daura aure a Abuja.
Shugaba Tinubu da Gwamna Uba Sani sun gana a Villa bayan ɗaurin auren ƴaƴan Matawalle; ganawar ta zo ne bayan sako wasu masu ibada da aka sace a Kaduna.
Tsohuwar uwargidar shugaban kasa, Aiha Buhari da diyarta Hanan Buhari sun kai ziyarar bam girma ga Atiku Abubakar a masaukinsa a kasa mai tsarki.
Shugaba Tinubu ya halarci ɗaurin auren ƴaƴan Bello Matawalle 9 a Masallacin Ƙasa dake Abuja; Sanata Barau da Gwamna Abba Yusuf sun halarci daurin aurin.
Labarai
Samu kari