Ibrahim Kabir Masari ya ƙara samun tasiri a siyasar Arewa, inda kusancinsa da Tinubu da ayyukansa kafin zaɓen 2027 suka jawo hankalin ’yan siyasa.
Ibrahim Kabir Masari ya ƙara samun tasiri a siyasar Arewa, inda kusancinsa da Tinubu da ayyukansa kafin zaɓen 2027 suka jawo hankalin ’yan siyasa.
Mawakin jam'iyyar APC, Dauda Kahutu Rarara ya kare gwamnatin Bola Tinubu game da tsadar man fetur da ake a Najeriya, inda ya ce ana kukan dadi ne a fadin kasar.
Sani Rijiyar Lemo ya yi Allah-wadai da yadda aka kashe wata malama mai suna Ummulkhairi. Bayan wannan tsokaci ne sai malamin hadisin ya cigaba da gabatar da tafsiri.
Rundunar ‘yan sandan jihar Oyo ta musanta rahotannin da ke yawo cewa an kama malamin kirista da hannu a sace dalibai da malamai a yankin Orire a jihar.
Yayin da ake cikin jimami, gwamnan Benue, Hyacinth Alia, ya yi Allah-wadai da kisan shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku da wani dan uwansa.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Hukumar tsaro ta farin kaya, DSS ta saki Nura Idris bayan bincike ya tabbatar ba shi da alaka da Boko Haram, tare da ba shi tallafin Naira miliyan uku.
Rundunar yan sandan jihar Delta ta tabbatar da gano gwar wata budurwa a ɗakin saurayinta kwanaki kadan bayan ta kai masa ziyara, an kama wanda ake zargi.
Hukumar INEC ta bayyana cewa har yanzu gwamnatin tarayya ba ta fitar da kudin da aka ware domin shirye babban zaben 2027 ba, amma an fara shirye-shirye.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce hare-haren sojin Amurka da ya amince da su a Najeriya sun taimaka wajen dakatar da kashe Kiristoci da masu ta’addanci ke yi.
Kamfanin TCN ya sanar da cewa jihohi biyar za su fuskanci matsalolin wutar lantarki, sun hada da Kano, Bauchi, Yobe, Jigawa da Katsina da yankin kasar Nijar.
Labarai
Samu kari