Shugaban marasa rinjaye na majalisar dattawa, Sanata Abba Moro, ya nuna damuwa kan sauya shekar da ake yi zuwa jam'iyya APC. Ya ce APC za ta ruguje.
Shugaban marasa rinjaye na majalisar dattawa, Sanata Abba Moro, ya nuna damuwa kan sauya shekar da ake yi zuwa jam'iyya APC. Ya ce APC za ta ruguje.
Babbar kotun Abuja ta ba da belin tsohon Ministan Shari'a Abubakar Malami, inda aka sanya sharuda masu tsanani da kuma ranar ci gaba da shari'a a 2026.
An shiga jimami a jihar Kano bayan tabbatar da rasuwar fitaccen malamin addini, Malam Kabiru Ibrahim Madabo, wanda ya rasua yau Alhamis 9 ga watan Oktobar 2025.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi afuwa ga wasu 'yan Najeriya. Shugaban kasan ya yi afuwar ne bayan samun shawarwari daga wajen wani kwamiti.
Shugaba Tinubu ya jagoranci zaman majalisar koli karo na farko ba tare da Buhari ba, inda aka amince da Farfesa Joash Amupitan a matsayin sabon shugaban INEC.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta aika sakon jan kunne ga sabon shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Joash Amupitan. Ta bukaci ya yi adalci.
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana cewa ya zabi Farfesa Joash Amupitan ne a matsayin shugaban INEC, saboda gaskiyarsa, rashin shigar sa cikin siyasa.
Bankin Duniya ya bukaci gwamnatin tarayya ta kara harajin a wasu bangarori da rage kashe kudin da bai da amfani, da kuma tabbatar da gaskiya a asusun gwamnati.
Majalisar wakilan Najeriya ta yi watsi da ikirarin da wasu 'yan majalisar Amurka ke yi na yi wa Kiristoci kisan kiyashi. Ta bayyana cewa karya ce tsagwaronta.
Kungiyoyin Ma'aikatan Jami'o'i da Kwalejojin Ilimi na Tarayya aun fara zanga zangar lumana kan rashin cika alakwarin gwamnatin Najeriya tun 2009.
Premium Times ta ce za ta gurfanar da kakakin tsohon minista Robert Ngwu a kotu kan zargin karɓar cin hancin N100m, yayin da Nnaji ya yi murabus daga mukaminsa.
Labarai
Samu kari