Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Rundunar yan sandan jihr Legas ta ce bam din da aka dasa a wata mota ya tarwatse ne lokacin da aka yi yunkurin tayar da motar, mutum daya ya samu runi.
A labarin nan, za a ji cewa bayanai sun kara fitowa a kan yarjejeniya tsakanin Najeriya da Amurka bayan zargin da aka yi na cewa ana kashe kiristoci a Najeriya.
Shugaban kungiyar 'yan ta'addan IPOB, Nnamdi Kanu ya bukaci mutane su koma fita aiki, bude kasuwanni, bankuna ranar Litinin a jihohin Kudu maso Gabas.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya gana da tawagar sojojin Amurka karkashin babban kwamandan rundunar Amurka da ke aiki a kasashen Afrika, Janar Dagvin R. Anderson.
Wasu gidajen mai a Legas-Ibadan sun rage farashin fetur zuwa ₦812. Gasar matatar Dangote da man waje ta janyo ragin farashin lita a Mowe da Ibafo a makon nan.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya nuna alhininsa bayan rasuwar mutane sama da 30 a mummunan hatsarin mota da ya faru a karamar hukumar Gezawa.
Kungiyar manoman tumatir ta kasa, TGPMAN, ta ce ba a sa ran tashin farashin tumatir a watan azumin Ramadan saboda yalwar amfanin gona bana da aka samu.
Yan Najeriya na ganin gasa mai karfi a kasuwar man fetur, yayin da farashin man ke raguwa bayan cire tallafin da shugaba Tinubu ya yi Gano sabbin sauye-sauyen yanzu.
'Yan Najeriya na fuskantar barazana duk shekara, inda ake samun adadi mai yawa na wadanda ke fama fa cizon maciji a bangarori daban-daban na kasar.
Majalisar Dattawan Najeriya ta bayyana shirya zama domin samar da mafita ga wasu matsaloli da aka ankarar da majalisar a kai game da dokar zaben 2026.
Labarai
Samu kari