Ibrahim Kabir Masari ya ƙara samun tasiri a siyasar Arewa, inda kusancinsa da Tinubu da ayyukansa kafin zaɓen 2027 suka jawo hankalin ’yan siyasa.
Ibrahim Kabir Masari ya ƙara samun tasiri a siyasar Arewa, inda kusancinsa da Tinubu da ayyukansa kafin zaɓen 2027 suka jawo hankalin ’yan siyasa.
Mawakin jam'iyyar APC, Dauda Kahutu Rarara ya kare gwamnatin Bola Tinubu game da tsadar man fetur da ake a Najeriya, inda ya ce ana kukan dadi ne a fadin kasar.
Tsohon gwamnan CBN ya fadi abin da ba a sani ba game da alakarsa da Goodluck Jonathan da Ummar Musa Yarudua. Muhammadu Sanusi II ya fadi yadda ya buga da Jonathan.
Rahotanni sun ce an kashe shugaban Miyetti Allah na Benue, Ardo Muhammad, da wani mutum bayan harin kwanton bauna a Otukpo yayin da ake ci gaba da bincike.
Hukumar NCAA ta ci Saudi Airlines tarar N6m kan zargin take hakkin fasinjoji da rashin bin dokokin kare masu amfani da zirga-zirgar jiragen sama.
An yanke wa wasu mutum biyu, Ibrahim Abubakar da Abdullahi Abubakar, hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan kotu ta same su da laifin garkuwa da mutane.
Snata Muhammad Ali Ndume ya ce daya daga cikin manyan matsalolin da Tinubu ke fuskanta ita ce wadanda ke tare da shi ba su iya fada masa gaskiya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
Uwargidan shugaban kasa, Oluremi Tinubu, ta bukaci ‘yan Najeriya su fara kananan sana’o’i kamar kosai da gasasshen masara, lamarin da ya jawo ce-ce-ku-ce.
Ofishin jakadancin Ireland ya sanar da bude damar neman tallafin karatun digiri na biyu, wanda zai ba 'yan Najeriya damar yin karatu kyauta a kasar.
Yan bindiga sun kona makarantar firamare da ke Dekara a Borgu bayan sun karɓi harajin Naira miliyan 10 da suka tilasta al’ummomin yankin su biya.
Labarai
Samu kari