Uwa da ’ya’yanta hudu sun mutu a wata gobara a Okochiri, Rivers, yayin da ’yan sanda suka fara bincike domin gano musabbabin gobarar da ta yi barna.
Uwa da ’ya’yanta hudu sun mutu a wata gobara a Okochiri, Rivers, yayin da ’yan sanda suka fara bincike domin gano musabbabin gobarar da ta yi barna.
Sababbin bayanai sun bayyana kan rahoton mutuwar mutane 33 da ake zargi da haƙar ma’adinai ba bisa ƙa’ida ba a hannun hukumar tsaro da NSCDC a Jihar Neja.
A labarin nan, za a ni cewa matatar man Dangote ta yi jigilar man jiragen sama zuwa Turai wanda ya haura wanda kasar Amurka ta kai kasar nan a yan kwanakin nan.
Matar Nasir El-Rufai ta ce babu gudu babu ja da baya a goyon bayan Isa Ashiru Kudan. Hakan yana zuwa ne bayan bullar wata wayar tarho tsakanin 'dan takaran da wani.
Kamfanin Transact zai ba daliban jami'o'i 20 a Najeriya kyautar kudi bayan sun yi zarra a fadin duniya. Kowane dalibi zai samu kudi N100,000 kyauta.
Masallacin Sultan Bello ya saki hotunan mutane da ya ce sun addabi jama'a da satar waya. An ce suna tafaka sata ne a lokacin da ake sallar Juma'a ko daurin aure.
A labarin nan, za a ji cewa Uwargidan marigayi shugaba Muhammadu Buhari ta yi amfani da kuɗin da aka tara a wajen ƙaddamar da littafinsa wajen aiki a Katsina.
An tabbatar da cewa wasu mahara da ba a san ko su waye ba sun kai hari Okele-Ejule a ƙaramar hukumar Ofu ta Kogi, inda ake fargabar sun kashe akalla mutum bakwai.
Likitoci sun danganta karuwar sababbin masu kamuwa da HIV a Najeriya da talauci, raguwar tallafin ƙasashen waje da kuma raguwar wayar da kan jama'a.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare ya ce gwamnatinsa ba za ta taɓa yin sulhu da ƴan bindiga ba, sai dai su miƙa wuya ko su fuskanci hukunci.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Gombe sun samu nasarar cafke wasu mambobin kungiyar 'yan fashi da makami. Miyagun sun bada bayanai bayan shiga hannu.
Labarai
Samu kari