Mataimakin babban hafsan rundunar tsaron Birtaniya, Laftanar Janar Sir Charlie Collins, ya isa Maiduguri, babban birnin Borno a wata ziyara da ya kawo Najeriya.
Mataimakin babban hafsan rundunar tsaron Birtaniya, Laftanar Janar Sir Charlie Collins, ya isa Maiduguri, babban birnin Borno a wata ziyara da ya kawo Najeriya.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Rundunar 'yan sandan jihar Bauchi ta kama wani mahaifi da ya daure wani dan shi tsawon shekara 17. Ya rame kamar kwarangwal, an same shi tsirara a daki.
Sanata Kawu Sumaila ya roki jama'a su guji martani ga Alhassan Ado Doguwa, yana bayyana cewa halin da yake ciki yana bukatar addu'a da goyon baya.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya amince a biya ma'aikata da 'yan fansho hakkokinsu na watan Fabrairun 2026. Amincewar na zuwa ne ana shirin fara azumi.
Zaman gaggawa da Majalisa wakilai ta kira ya canza salo zuwa rikoci da hayaniya yayin da aka fara tattaunaw akan batun gyaran sokar zabe ta 2025.
Gwamnatin jihar Kebbi ta yi ta'aziyyar rasuwar mata 13 da yaro 1 a cikin tawagar rakiyar amarya a karamar hukumar Yauri a wani haɗarin jirgin ruwa.
Wasu daga cikin hadiman gwamnan jihar Ondo, Lucky Orimisan Aiyedatiwa, sun ajiye mukamsu. Sun bayyana dalilin da ya sa suka hakura da yin aikinsu.
Majalisar Shari'a ta kasa a Najeriya ta yi Allah wadai da zargin da Amurka ta yi wa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso. Ta ce babu gaskiya a zargin kisan Kiristoci.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Kaduna wanda ya ritsa da shugaban karamar hukuma. 'Yan bindigan sun kashe mutane.
Masana ilimin taurari sun ce zai yi wahala a iya ganin watan Ramadan a yau Talata 29 ga Sha'aban a Najeriya. Simwal Usman Jibril ya ce zaibyi wahala a ga wata
Labarai
Samu kari