Uwa da ’ya’yanta hudu sun mutu a wata gobara a Okochiri, Rivers, yayin da ’yan sanda suka fara bincike domin gano musabbabin gobarar da ta yi barna.
Uwa da ’ya’yanta hudu sun mutu a wata gobara a Okochiri, Rivers, yayin da ’yan sanda suka fara bincike domin gano musabbabin gobarar da ta yi barna.
Sababbin bayanai sun bayyana kan rahoton mutuwar mutane 33 da ake zargi da haƙar ma’adinai ba bisa ƙa’ida ba a hannun hukumar tsaro da NSCDC a Jihar Neja.
Rundunar 'yan sandan jihar Imo, ta fito ta yi magana kan batun cewa wasu da ake zargin makiyaya ne, sun kona dakin kwaanan dalibai kurmus a Owerri.
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta ba da umarnin yi wa Sanata Ahmad Lawan isar da takardun ƙara ta hanyar madadin, bayan an kasa same shi kai tsaye.
Shahararriyar jarumar finafinai a masana'antar Nollywood, Halima Abubakar, ta sauya addini daga Musulunci zuwa Kiristanci. Ta yi bayanin dalilin yin hakan.
Gwamna Bala Mohammed ya yi alhinin rasuwar tsohon Kwamishinan Harkokin Addini, Alhaji Yakubu Ibrahim Hamza, wanda ya rasu a Abuja bayan doguwar jinya.
Tsohon mataimakin gwamnan Bauchi, Sanata Baba Tela, ya rasa 'ya'yansa biyu, Mustapha da Ummi, bayan mummunan hatsarin mota a hanyar Bauchi zuwa Azare.
Mataimakin shugaban jam'iyyar LP na kasa (shiyyar Kudu maso Yamma), Abayomi Ararambi, ya zargi dan takarar shugaban kasa na NDC, Peter Obi, da bata masa suna.
Shugaba Bola Tinubu ya yi jimamin rasuwar Alhaji Ganiyu Kolapo Oseni, yana mai cewa shi ne mutumin da ya fara shigar da shi siyasa kuma ya taimaka masa.
Duk da ficewar wasu jiga-jiganta saboda rikicin zaɓen fitar da gwani, jam'iyyar APC ta ci gaba da ƙarfafa rinjayenta ta hanyar nasarori da sauya sheƙa.
Allah ya yi wa tsohon kwamishina a gwamnatin Inuwa Yahaya rasuwa. Marigayin ya asu ne bayan jinyar rashin lafiya. Gwamna Inuwa Yahaya ya mika sakon ta'aziiyarsa.
Labarai
Samu kari