Zaman Majalisar Dokokin Jihar Neja ya rikide zuwa rikici bayan ‘yan majalisa sun dakatar da zama kan wasu batutuwa da suka shafi bangaren gwamnati.
Zaman Majalisar Dokokin Jihar Neja ya rikide zuwa rikici bayan ‘yan majalisa sun dakatar da zama kan wasu batutuwa da suka shafi bangaren gwamnati.
Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Rahotanni daga karamar hukumar Wase ta jihar Filato sun tabbatar da mutuwar mutane 37 sakamakon shakar iskar gas mai guba a ramin hakar ma'adanai.
Shugaba Tinubu ya sanya wa sabuwar dokar zaɓe ta 2026 hannu yau 18 ga Fabrairu, 2026, bayan Majalisar Dokoki ta soke dokar 2022 don inganta tsarin zaɓen ƙasar.
A labarin nan, za a ji cewa bincike ya karya ikirarin Femi Fani Kayode, tsohon Ministan da ya yi ikirarin cewa ana safarar al'aurar maza zuwa kasar China.
Tsohon kwamishinan hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Mike Igini, ya shawarci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan dokar zabe ta shekarar 2026.
Shehun Borno, Abubakar Umar Elkanemi ya wakilci Mai Alfarma Sarkin Musulmi wajen sanar da ganin jinjirin watan Ramadan a Najeriya, karo na farko cikin shekaru 20.
Ma'aikatar Ilimi ta Najeriya za ta ɗauki ƙwararrun malamai don gyara makarantun fasaha na tarayya da ke a fadin Najeriya. Za a rufe shafin a ranar 16 ga Maris.
Tsohon mai ba mataimakin shugaban kasa shawara kan harkokin siyasa, Dr. Hakeem Baba-Ahmed, ya soki Nasir El-Rufai. Ya bayyana kuskuren da yake yi.
Manyan malaman Najeriya za su gabatar da tafsirin Al-Kur'ani mai girma a jihohi da dama na Najeriya. Mun kawo wurare da jihohin da malamai za su yi tafsiri a 2026.
Bayanai na ci gaba da fitowa game da wasu yan Najeriya da ake zargin an yaudare su zuwa Rasha domin samun ayyuka wanda daga baya suke karewa a filin yaki.
Labarai
Samu kari