Hukumar INEC ya amince da kungiyoyi biyu su zama jam'iyyun siyasacika dukan hsaruddan da doka ta tanada, ta kuma soke bukatar waus kungiyoyi shida.
Hukumar INEC ya amince da kungiyoyi biyu su zama jam'iyyun siyasacika dukan hsaruddan da doka ta tanada, ta kuma soke bukatar waus kungiyoyi shida.
Shugaban kungiyar yan ta'addan IPOB, Nnamdi Kanu ya amince da ya fara kare kan shi a gaban kotu. Ya lissafa gwamnoni, ministocin Buhari da Tinubu cikin shaidunsa.
NiMet ta yi hasashen cewa za a samu ruwan sama da iska a sassan Najeriya ranar Laraba, 22 Oktoba 2025, tare da gargadi ga jama’a su dauki matakan kariya.
A labarin nan, za a ji cewa masu ruwa da tsaki sun hallara a jihar Sakkwato domin neman yadda za a inganta tsarin almajirci domin yara su daina bara.
Dakarun sojojin Najeriya sun yi nasarar kashe dan ta'adda, Abu AK a jihar Zamfara. An kashe dan ta'addan ne yayin da ya shiga cin kasuwa a karamar hukumar Tsafe.
Fitaccen malamin Musulunci a Kaduna, Sheikh Ibrahim Aliyu, ya gargadi Gwamna Abba Kabir Yusuf da ya dakatar da gangamin Yaumul Rasul a jihar Kano.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta yi tsokaci kan ci gaba da tsare jagoran kungiyar IPOB, Nnamdi Kanu. Ta ce har yanzu lamarin yana gaban kotu.
Kungiyar malaman jami'a ta ASUU ta sanar da janye yajin aikin mako biyu da ta shiga domin gargadin gwamnati. Ta ba gwamnatin Tinubu wata daya ta biya bukatunta.
A labarin nan, za a ji cewa wasu ma'aikatan hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) sun fada hannub miyagun 'yan ta'adda a hanyar zuwa Anambra.
Wasu mutane da ake zargin masu kwacen waya ne sun hallaka wata ma'aikaciyar lafiya a jihar Kaduna. Sun kashe ta ne yayin kokarin kwace wayar hannunta.
Labarai
Samu kari